29/04/2024
Zaka iya bada gudummawar kuɗin ka don sake ginawa Sheikh Ibrahim Elzakzaky matsuguni?
Ku latsa nan don kallon Bidiyon nan
African Press Associated APA News kafar yaɗa labarai a harshen Hausa da Turanci
Zaka iya bada gudummawar kuɗin ka don sake ginawa Sheikh Ibrahim Elzakzaky matsuguni?
Ku latsa nan don kallon Bidiyon nan
Shin ka taɓa yin budurwar dake yawan tambayar ka kuɗi?
Ku latsa nan don kallon Bidiyon nan JAN HANKALI: Indai Kina Tambayar Saurayinki Abu Kamar Mijinki, To Wata Rana Zai Tambaye Ki Abu Kamar Matarsa, Cewar Hassana Magaji Me zaku ce?
Wata budurwa ƴar Shi'a mai suna Fatima ta nuna matukar ɓacin ranta kan yadda aka tsane su a ƙasar nan
Shin kana ɗaya daga cikin waɗanda basa ƙaunar ƴan Shi'a?
Ku latsa nan don kallon Bidiyon nan
Fatima tace ita sakin wawa ce ko haihuwa basu yi da tsohon mijin taba saboda haka duk wanda yaga tayi masa ya aje lambar sa
Ku latsa nan don kallon Bidiyon SAKIN WAWA Suna: Fatima AbdullahiShekaru: 25Jiha: Zamfara Tana neman miji na gari. Ga mai buƙatar aurenta tsakani da Allah, to ya tuntuɓi wannan number domin samun ƙarin bayani 👇 08032650037Shugaban haɗa auren Sunnah Allah yaba mai rabo sa'a
Daga wane gari kuke bibiyar wannan shafi namu?
Fitaccen Malamin Islamar nan Sheikh Ibrahim Elzakzaky ya bayyana cewar da izinin Allah sai gwamnatin Musulunci ta kafu a Najeriya, kuma idan ya tashi dawowa babu wani mai ƙarfin da zai iya tunkararsa ballantana ya tare shi, zai kuma shimfida daularsa a duk inda ransa ke so
Ku latsa nan don kallon Bidiyon nan Jagoran ƴan Shi'a Sheikh Ibrahim Elzakzaky ya bayyana cewa da'awar Iran zata mamaye ɗaukacin Duniya bama Najeriya ko Afrika ba TA FUSATA: Da A Gaba Na Idris Abdul Aziz Yayi Maganar Kushe F@lás-d!náwá Wlh Da Na Wanka Masa Mari- Inji wannan matar Wata fusatacci...
Ikon Allah a ganinku wannan tsabar kishi ne ko hauka?
Da Mijina yayin min Kishiya Gwamma ya rinƙa Kwanciya da ƴaƴan mu Tsokacinmu na yau wani babban al’amari ne wanda shafin ya ci karo da shi, wani labari ne me ta da hankalin mai hankali, wanda yake cike da ban mamaki da al’ajabi, wanda aka nemi a sakaya suna. Labarin dai shi ne: Wata mata
Aminatu tace bai k**ata namiji ya riƙa wuce macce ɗaya ba
Kamar yadda kuka sani shafukan sada zumunta na zamani wato Social Media irin su Twitter, Facebook, Instagram da dai sauran su sun shahara wajen jawo ce-ce-kuce da muhawara. Musamman ƴan mata da samari suna baje kolin su a wannan dandalin sun shahara wajen bayyana ra'ayin su inda za kaga wasu suna n...
A karon farko jagoran jam'iyyar NNPP na ƙasa Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya mayar da martani kan hukuncin Kotun Appeal data yanke yau a Abuja, a baya dai lokacin da Trabunal ta sauke Abba anyi tsammanin Kwankwason zai ce wani abu amma a wancen lokaci bai maida martani ba sai a wannan karo, a cikin jawabinsa Sanata Kwankwaso yace
"Ɗazun na rarrashi Abba kuma na bashi haƙuri sannan na ƙara ƙarfafa masa gwiwa da yaci gaba da ayyukan Alherin sa har zuwa lokacin da Allah SWT ya ƙayyade masa a matsayin gwamnan jihar Kano, dama Allah ne ke bada mulki kuma ya bamu, mun karɓa munyi murna a yanzu kuma daya karɓa mun karbi ƙaddara mun gode masa duk abinda yayi daidai ne saboda munyi imanin cewa baya kuskure mu mune masu cike da kura kurai a ko wane lokaci
Sannan ina kira ga Alƙalai da su kafa jam'iyyar siyasa suma su riƙa tsayawa takara talakawa su zaɓe su, in yaso sai su riƙa rushe duk zaɓin da talakawan s**a yiwa kansu da hujja amma bai k**ata ace an naɗa suba kuma suna aikata ba dai dai ba" In ji shi k**ar yadda ya bayyana a jawabinsa na yanzu-yanzu
Ku latsa nan don kallon Bidiyon
Malam ba zan ɓoye maka ba wallahi babu komai a cikin rayuwar zawarci sai bala'i da musifa, saboda haka ni yanzu idan Allah ya ƙara kawo min mijin aure ko dukana zai riƙa yi a kullum zan haƙura in zauna da abuna inyi masa biyayya kuma in masa addu'a Allah yasa ya daina duka na
Maimunatu Giwa ta bayyana cewa akwai ƙalubale sosai a zaman zawarci musamman ma ga wacce ba ta da tudun dafawaTa bayyana cewa mata s**an daɗe a gida bayan mutuwar aurensu ba tare da sun samu kalar irin mijin da suke so baTa ce ba ta da burin komawa gidan tsohon mijinta saboda tana ganin cewa
https://apahausa.com.ng/wata-matar-aure-ta-haifo-jariri-rike-da-maganin-hana-haihuwa/
Matar Aure ta Haifo Jariri Rike da Abun Tsarin Iyali Bayan ta Daure Mahaifa Kada ta Haihu Wata mata mai shekaru 20, Violet Quick da mijinta John Francis sun gano da yadda suke shirin tarbar 'dan su na farko duk da tsarin iyalin da s**a yi. Sai dai, an ga yadda jinjirin nasu ya zo
Tofa ina masu sha'awar auren jari?
VIDEO: "Zan biya albashi kowane wata ga duk mutumin da ke son ya aure ni, ina da gidaje, ina matukar bukatar miji.” – Wata ‘yar kasuwa ‘yar Najeriya da ke zaune a Faransa Wata ‘yar Najeriya ta shiga shafukan sada zumunta domin neman mijin aure. Ta bayyana cewa ta mallaki kadarori daban-dab...
https://apahausa.com.ng/domin-maaurata-kada-ki-bari-wannan-salon-kwanciyar-jimai-ya-wuce-ki/
🔞 MA'AURATA ONLY: Hanya ta daya: a shiryawa saduwar: Hanya ta biyu: ka kwantar da hankalinka ko ka rage sauri: Hanya ta uku: samun kwarin gwiwa. Kussan duk mutum daya a cikin uku suna fama da saurin yin inzali ko kuma saurin gama saduwa ba’a lokacin da matar ko mijin yake so ba. Duk da
Wacce jaruma ce kafi ganin daraja da ƙimarta a masana'antar Kannywood?
Kamar dai yadda kuka sani wasu daga cikin manya kuma fitattun jaruman finafinan Hausa na masana'antar Kannywood. Sun yi fice wajen baje kolin halittar da Allah SWT ya yi musu inda wasu ke nuna tsiraicinsu, wasu ma abin har ado ya zame musu. Sai dai wasun su ma basu taɓa yaɗa tsirain nasu ba wasu
Wai su Maryam Yahaya akwai dogon buri
Jama'a da dama musamman masu sha'awar kallon fina finan Hausa na masana'antar Kannywood na bayyana mabambantan ra'ayoyinsu akan jaruman masana'antar musamman mata. Inda wasu ke cewa aure ne yafi dacewa dasu fiye da suzo suna yin shirin film yayin da a nasu ɓangare jaruman ke bayyana cewa Allah bai ...
A firar ta da tashar Talabijin ɗin DW jarumar tace mafi yawan masu sonta suna tsoron tunkararta da maganar aure ne saboda suna tsoron kar tayi musu wulaƙanci don tana da kuɗi kuma ba haka bane
A wani shirin talabijin da ake yaɗawa kai tsaye a dandalin DCL Hausa shahararriyar jarumar fina finan Hausa ta Kannywood Hadiza Aliyu Gabon ta ce tana damuwa game da irin maganganun da jama'a ke yi a kanta. Hadiza tace idan kaje wani taro gidan biki ko suna sai kaji ana cewa taƙi yin aure kuma
Duk saurayin da nayi soyayya da shi sai na gama walahar kashe masa kuɗi sannan ya gudu yaƙi aurena saboda haka nima yanzu na juya muku baya sai mai mata don naga alamun masu mata sun fi sanin darajar macce in ji Habiba
Samari ku daina bata lokacinku wajen neman aurena ni sai mai mata- mawakiya Haibat. Fitacciyar mawakiya kuma jaruma a masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood Habiba Hassan da ake yi wa lakabi da Haibat ta ce yaudarar da samari s**a yi mata ya sa ta yanke kauna da auren saurayi, ta ce yan...
Wasu rahotanni daga birnin Kano na cewa jami'an tsaron ƴan sanda sun k**a fitaccen jarumin fina finan Hausa na Kannywood Abdul Babulaye. Wata sabuwa Allah shi kyauta
Shin kun gamsu da wannan magana ta Maryam Yahaya?
Rashin miji ne ya hanani yin aureRashin miji ne ya hanani yin aure –Maryam Yahaya A wata hira da Freedom Radio tayi da jaruma Maryam Yahaya ta bayyana dalilin da ya hanata yin aure inda tace “da aure da mutuwa duk lokacine, idan lokacina yayi ai zan daga, babu mijinne, ku fito ku aureni, rashin
Jarumin yace duk wacce ya aura bata iya yi masa abinda ransa ke so 100% shi yasa yake rabuwa da su har wasu ke masa kallon ɗan auri saki
Anya ba Ahlul Kitabi Zan Aura ba Kuwa? Ku bani Shawara. Shahararren Jarumi a masana'antar shirya finafinan Hausa ta Kannywood kuma mawaƙi, Adam A Zango, ya wallafa a shafinsa na sada zumunta inda ya ke neman shawarar jama'a kan matar da yakeso ya aura. Shin menene shawarar ku ga mawaƙin?
Idan ka tafi kallon ƙwallon dare matarka ta rufe gida ka kwana a waje da safe wane irin mataki zaka ɗauka a kanta?
Yau muna tafe da ra'ayin wata budurwa mai suna Fateema Zahra wacce ra'ayin nata ya tada kura tare da yamutsa hazo a shafukan sada zumunta na social media. Inda wasu mazan ke goyon bayanta yayin da wasu ke zagibta tare da kunduma mata ashariya, ga abinda ta ce. MATA GA SHAWARA: Idan mijin ki ya
Ku kalli hoton Bidiyon yadda wani Bajamushe ya Musulunta yana da shekaru 97 Wata sabuwa
CIGIYA: Wata Bazawara Ma'abociyar Zikiri Da Wazifa, Tana Neman Mijin Aure Mabiyin Darikar Tijjaniyya A Kano Wata bazawara da take da yara biyu tana neman mijin aure a Kano. Ta ce tana son namiji mai tsoron Allah mai neman na kansa, mai ilimin qur'ani kuma Dan Tijjaniya saboda ma'abociyar zikiri ne d...
Ina son aure yaro matashi dan shekara 25 zuwa 30~ Inji shugabar kungiyar maryar Zawarawa ta Kano. Daga Sokoto Online Hajiya Altine Abdullahi ta bayyana cewa, tana matukar son auren yaro matashi sabon jini dan shekara 25 zuwa 30. Matar ta bayyana cewa, akwai fa'ida mai yawa tsohuwa ta samu karamin ya...
Wani bincike ya nuna cewa dalilai biyu zuwa ukku ne ke sawa dattawan wannan zamani ke kasa samari masu jini a jika a wajen ƴan mata inda ake nuno hotunan dattawan na zaɓar zuƙa-zuƙan ƴan mata sa'anni jikokinsa suna aure su ga dalilan k**ar haka. Na farko dai wasu ƴan matan suna da ra'ayin cewa
BABBAR MAGANA: Wani Matashi Ya Cinnawa Gidansu Budurwarsa Wuta Saboda Ta Juya Masa Baya Saboda Ta Yi Sabon Saurayi Wata sabuwa
https://apahausa.com.ng/ni-budurwa-ce-idan-ka-shirya-yin-aure-to-ga-adireshi-na-nan/
Kyakyawar budurwar mai suna Rose Joseph ta bayyana hakan ne a shafin ta na twitter inda ta bayyana cewar har yanzu ita budurwa ce idan zaka jaraba sa'ar ka. Ƴammata da yawa dai sun daɗe suna bayya soyayyar su a soshiyal mediya, akan cewar Maza su daina jin tsoron tunkarar su domin su a shirye
Mafi akasarin matan da aka ji ra'ayoyinsu sun ce lokacin jima'i idan namiji ya taɓa musu waɗannan sassa guda 3 saboda tsabar jin daɗi har suma suke yi don ya ma fi jima'in daɗi amma kuma basa iya faɗawa mazajensu cewa su riƙa taɓa musu waɗannan sassa saboda tsabar kunya
Ku latsa nan don kallon Bidiyon Romance: Sashe uku na mace tana tsammanin ka taɓa amma ba za ta gaya maka basalon rayuwa Jikin mace da take son ka taba amma ba za ta fada maka ba Don dangantaka ta yi aiki, dole ne ku haɗa da abokiyar zaman ku a daidai matakin da ta
Illar yin man bilicin ko canza halitta k**anni da dai sauransu ya haifar da rikici tsakanin ango da amaryarsa a jihar Adamawa a garin Yola. Wani ango ne ya auri budurwar sa bayan ta kwana ɗaya sai yaga ashe k**anni ta canza masa don ta yaudare shi wanda hakana ya haifar da husuma a tsakanin
https://apahausa.com.ng/kullum-sai-miji-na-ya-duba-alaura-ta-idan-na-dawo-daga-aiki-inji-wata-mata/
Kullum sai miji na ya duba al'aura ta idan na dawo daga aiki, inji wata mata Matar wani magidanci mai shekaru 42 a birnin Lusaka na kasar Zambia, ta rabu da shi saboda kullum ta dawo da ga aiki, sai ya duba al'aurarta, bayan da makwabta s**a gaya masa cewa ta na fita yawo da
Sultan Bello
Kaduna
Be the first to know and let us send you an email when APA News posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.
Ka gani kana so ƙwalelenka ku biyo ni ta wannan link don kallon sabbin cikakkun videos na https://bit.ly/3N1hBUx