21/08/2022
Labarin da wasu ke yaďawa akan cewa Kasar Saudiyya ta ďauki Farfesa Maqary Limanci ba Gaskiya bane, Daga Sheikh Mustapha Adinga
Taskar Jaridu Shafin Samar da labarai Na Cikin Gida Har Da Kasashen Ketare, Kana Da Kuma Isar Da Koken Talakawa Zuwaga Shugabanni Cikin Gaggawa...
Labarin da wasu ke yaďawa akan cewa Kasar Saudiyya ta ďauki Farfesa Maqary Limanci ba Gaskiya bane, Daga Sheikh Mustapha Adinga
In akwai wanda yafi fir,auna zalinci dashi ya kamata a kwatanta buhari saboda shi fir,auna baya cutar da masoyansa Amma buhari kashe su ma yakeyi 🤧
Parfesa Suleiman Sanadi
Allah ya jikan Nura Mustapha Waye..
Ɗan takarar shugaban Najeriya ƙarƙashin jam'iyyar Labour Party (LP), Peter Obi, ya gargaɗi magoya bayansa da su rinƙa haƙuri da ra'ayoyi mabambanta na ƴan Najeriya don kada hakan ya hana yin maja da wasu jam'iyyu a nan gaba.
Mista Obi ya bayyana haka ne a wani saƙo da ya wallafa a shafinsa na Twitter, inda ya gode wa magoya bayan nasa dangane da irin haɗin kan da suke ba shi.
Jan kunnen nasa na zuwa ne yayin da rahotanni ke cewa yunurinsu na yin haɗaka da jam'iyyar NNPP da ɗan takararta na shugaban ƙasa, Rabiu Musa Kwankwaso, bai yi nasara ba saboda sun kasa daddalewa kan wanda za a mara wa baya a matsayin ɗan takarar shugaban ƙasa.
Ya bayyana cewa duk da an san halin da ake ciki a Najeriya na fushi da takaici, "ya zama wajibi a yi amfani da kuzarin da ake da shi wurin samun goyon bayan wasu da kuma haɗin kai".
Obi ya yi kalaman ne bayan Rabiu Kwankwaso ya ce ba zai iya zama mataimakin wani ɗan takarar shugaban ƙasa ba a babban zaɓen 2023.
Waɗannan kalamai na Kwankwaso sun jawo ce-ce-ku-ce musamman a shafukan sada zumunta, inda magoyan Obi s**a dinga s**arsa da kalamai marasa daɗin ji.
Gimbiya Online ✍
Dalibai yan asalin jihar Kano sun yi tur da tofin Allah tsine ga shugaban kungiyar daliban Comr Yahya Usman Kabo bisa siyasantar da kungiyar daliban da yake yi da sunan neman kuɗi.
Daliban sun kara bayyana cewa shugaban nasu babu abinda yake yi sai son zuciya tare da nuna dalibai a matsayin kwadayayyu alhali miyarsa kawai yake wankewa da sunan dalibai.
Cikin fushi wani dalibi mai suna Muhammad Musa ya sake jaddada cewa duk abinda shugaban yake yi cin mutuncin dalibai yan asalin jihar Kano ne kuma suna Allah wadai da abinda yake yi.
Wannan duk yana biyowa ne bayan shirin da shugaban daliban yayi ma yin taron marawa APC baya a jihar Kano a ranar Lahadi mai zuwa.
Rahotan: Nigerian New's Hausa
"An gano wasu biliyoyin kudade a gidan buratai dake Abuja, kudaden da ake kaddara na makamaine da gwamnati ta bayar.
Musulmi Dan Shekara 30 Ya Auri Kirista Mai Shekaru 75 A Jamus
Daga Barista Nuraddeen Isma'eel
"Wani matashin balarabe Dan asalin kasar Iraqi mai suna Muhammad, ya auri wata tsohuwa mai shekaru 75 ita kuma haifaffiyar kasar Jamus."
"Rahoton yacigaba da bayyana cewa! Ya hadu da baturiyarne mai suna Jessica a kasarsu ta jamus bayan sharfe shekaru 7 yana zaune a kasar."
"Majiyar bai boye Mana komaiba; inda Matashi Muhammad s**a kwashe wasu lokuta masu tsayin gaske suna soyayya da juna, bisani baturiya Jessica taji Kawai burinta ta auri wannan matashi, ba'ayi wata-wataba baturiyan ta fara bude masa ido da kudi, kanama hadda bashi mota ta miliyan "350" a domin ya fattama a gari."
Daga karshe dai Muhammad ya yarje an daura masa aure da Jessica."
2023 | Engr Abubakar Matazu Yayi kira Ga kungiyoyi da Matasa cewa suyi structure tun daga mazaba {poling Unit} zuwa sama, saboda kuri'a daga mazabu ake kirgata,
kuma yayi kira Ga Al'ummar Jihar Katsina kan Su Fito ƙwansu da Ƙwarkwata Suyi wa Dr Dikko Umar Raɗɗa Ruwan ƙuri'u a babban zaɓe Mai zuwa na 2023 Domin kawowa jihar Katsina Cigaba..
Kasan Cewar Gwagware Katsina Dr Dikko Umar Raɗɗa Kan kujerar Gwamnan Jihar Katsina Abun alfahari ne
Saboda zai tsaya a ko'ina a duniya ya kare martabar jahar shi ko a gaban waye ba zaaji kunya ba. Kuma zaka bugi gaba kace wannan Gwamna na ne.
Kuma in mukayi tawakkali ga Allah, to lallai Allah zai kawo mana Canje-canje Masu Yawa, Kamar Fannin Lafiya, Fannin Ilmi, Bunƙasa Tattalin arzikin Jiha, Fannin tsaro, da Raya Gari..
Injiniya Abubakar Matazu Ya ƙara Da Cewa" Tabbas a daidai Irin Wannan Lokacin Jihar Katsina tana Buƙatar Gwarzo, Jajirtacce Mai ilmin Islama da Boko wanda ya mika ma Allah tafiyar shi gabadaya kuma Allah ya shige mashi gaba kamar PhD Dr Dikko Raɗɗa.
Allah yayi mana jagora Duniya da lahira ameen
INNA LILLAHI WA INNA ILAIHI RAJIUN
Babban Limamin Masallacin Juma'a Dake Titin Maiduguri A Jihar Kaduna Ya Rasu
Allah Ya Yi Wa Babban Limamin Masallacin Dake Titin Maiduguri A Jihar Kaduna, Sheikh Dahiru Lawal Abubakar Rasuwa.
Ya Rasu A Asibitin Sojoji Ta 44 Bayan Yar Gajeruwar Rashin Lafiya.
Za'a Yi Jana'izarsa Da Misalin Karfe 1:00 Na Rana A Masallacin Juma'a Dake Titin Maiduguri A Jihar Kaduna.
Allah Ya Jikansa Da Rahama!
Ƴan Najeriya Sun Gaji Da Jam’iyyun PDP Da APC, Cewar Gwamnan Jihar Edo
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki, ya ce ‘yan Nijeriya ba su da sha’awar manyan jam’iyyun siyasar kasar nan guda biyu – PDP da APC, kawai suna neman canji ne.
Obaseki yayin da yake hira da gidan Talabijin na AIT, bayan Kammala zaben gwamnan jihar Ekiti, ya bayyana cewa makomar siyasar kasar nan tana canzawa.
Gwamnan Edo ya ce, “Ta yaya PDP a tarihin ta na girma ace ba ta yi nasara Ba? Ba ta zo na biyu ba ma.
Don haka, za ku iya ganin cewa wani abu yana faruwa. Makomar siyasarmu a kasar nan tana sauyawa.
Dalilin Da Ya Sa INEC Ta Karɓi Sunan Sanata Ahmed Lawan Wanda Bai Shiga Takara Ba, Maimakon Na Shariff Machina Wanda Ya Lashe Zaɓe, Inji Kwamishinan Zaɓe
Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta bayyana dalilan da ya sa ta aikata abin da wasu su ka yi wa fahimtar cewa kamar ta yi son kai wajen karɓar sunayen wasu 'yan takara da ake ganin cewa ba su shiga zaɓen fidda gwani ba.
Sunan Sanata Ahmad Lawan, wanda shi ne Shugaban Majalisar Dattawa, ya bayyana a jerin sunayen 'yan takarar da APC ta damƙa wa INEC alhali ko takarar zaɓen fidda gwani bai shiga ba.
Sai dai kuma INEC ta ƙi karɓar sunan tsohon Ministan Harkokin Neja Delta, Godswill Akpabio, wanda shi ma takarar shugaban ƙasa ya tafi kamar Lawan, sai daga baya ya garzaya neman takarar sanata a makare.
Lawan dai bai shiga takarar sanata ba, takarar shugaban ƙasa ya shiga, amma sai ga sunan sa APC ta bayar ga INEC a matsayin halastaccen ɗan takarar da ya ci zaɓen fidda gwani.
Yayin da Kwamishinan INEC na Tarayya da ke Jihar Akwa Ibom Mike Igini ya haramta wa Akpabio shiga jerin 'yan takara, shi kuwa Lawal ya samu shiga kai-tsaye, duk kuwa da ƙorafi da barazanar da wanda ya lashe zaɓen ya yi.
Wannan ne ya sa masu sharhi, lauyoyi da 'yan siyasa ke cewa INEC ta nuna son kai, ta ƙi yi wa Machina adalci, sannan ta fifita Lawan kan Akpabio.
A martanin da Mohammed Haruna na INEC ya yi wa marubuci Farooq Kperogi, ya bayyana cewa, "INEC ba ta da ikon ƙin karɓar ko ma sunan wanene jam'iyya ta kai mata.
"Jam'iyya ce ke da ikon gudanar da zaɓe, ita kuma INEC doka cewa kawai ta yi ta je ta sa ido ta ga yadda aka gudanar da zaɓe, ta kai rahoto a hedikwata, idan an bi ƙa'ida ko ba a bi ba.
"Ƙarfin INEC a nan shi ne duk wanda ya kai ƙara kotu cewa an yi masa rashin adalci a zaɓen, to da rahoton mu zai yi amfani ya kai ƙara, kotu ta ƙwatar masa takarar sa."
Kafafen yaɗa labarai sun ba da labarin yadda Akpabio ya shiga zaɓe a makare, da kuma yadda kotu ta haramta wa INEC ta haramta wa APC shiga zaɓen gwamna a Jihar Akwa Ibom.
Sannan kuma an buga labarin da Machina ya ce canja sunan sa da na Sanata Lawan rashin mutunci ne, zai garzaya kotu.
Bashir Machina, wanda ya lashe zaɓen fidda gwanin APC na Sanatan Yobe ta Arewa, ya bayyana cewa ya yi mamakin ganin yadda APC ta maye sunan sa da na Lawan a jerin sunayen da ta miƙa wa INEC.
Ya ce ya yi mamaki, amma dai ya na fatan kuskure aka tafka, kuma shi ne halastaccen ɗan takarar, wanda ya shiga zaɓen fidda gwani, kuma ya samu ƙuri'u 280, alhalin Sanata Lawan ko takara bai shiga ba.
Machina, wanda tsohon shugaban Ƙungiyar Masu Harkokin Jiragen Ruwa ta Ƙasa ne, ya ce maye sunan sa da sunan Lawan rashin mutunci ne kuma tantagaryar rashin imani ne.
Lawan dai ya yi watsi da shiga takarar sanata, ya shiga takarar shugaban ƙasa. Sai bayan da ya janye a ranar zaɓen fidda gwani ne, bayan nasarar Bola Tinubu, sai ya zabura neman kujerar sanata, ko ta halin ƙaƙa, bayan an yi zaɓe, har Machina ya yi nasara.
Sashe na 31 na Dokar Zaɓe ya ce za a iya canja sunan ɗan takara idan ya mutu ko kuma ya janye don kan sa, ta hanyar rubuta wa INEC wasiƙar sanarwar janyewar.
Machina, wanda ya taɓa yin ɗan Majalisar Tarayya a Jamhuriya ta Uku, ya yi gargaɗin idan ba a mai da sunan sa ba, zai yi ƙara.
Ahmed Lawan ya fafata zaben fidda gwani na Sanatan Yobe kuma shine yayi nasara ~ shugaban APC
An gwangwanje iyayen wacce tayi batanci ga Manzon Allah a jihar Sokoto Deborah da katafaren gidan cin abinci da jari mai nauyi.
Apostle chibuzer yace anyi hakan ne domin rage musu raɗadin kisan gillar da aka yiwa yar ta su Deborah wacce take daliba ce a jihar Sokoto.
Daga Comr Haidar Hasheem Kano
Mu musulmi mun dauka Al-Qurani tare rantsuwa cewa za muyi adalci kuma wallahi Adalcinnanfa sai mun yi___El-rufai
Ya kamata 'Yan Najeriya su waye na ganin suna zabo nagartattun shuwagabanni ba wai don jam'iyyar su ba. ~Inji Petter Obi
RADDI | Kaida akayi zaɓen Fitar da gwani a immediate Constituency ɗinka Musawa/Matazu aka kashe mutane s**a mutu har lahira, kuma sauran Yantakarar s**afice daga Jamiyyar kana mataimakin Shugaban Jam'iyya..
Sakon Sakataren Jam'iyyar APC na Jihar Katsina Ga mataimakin Shugaban jam'iyyar APC na jihar Katsina..
kaida yakamata kanemarma Jamiyyar APC Nasara da haɗe kan sauran yantakara domin kada su fice APC kuma kaine kake ikirarin Zaka Kori Mutane daga APC Kuma kana ikirarin gara Jamiyyar ta fadi zaɓe..
Yakamata wanan shugaban asamashi alamar Tambaya..
Shiga Wannan Link domin kallon cikakkiyar Firar da akayi da akayi da Sakataren Jam'iyyar APC na Jihar Katsina Malam Sh*tu S. Sh*tu..
👇👇👇
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=10217507217152871&id=1849742066
Kudaina kashe sauro yayin da yake cizonku, sakon wani baturen faransa Mai fafutukar kare hakkin dabbobi...
"Yan Nijeriya basa binmu bashin matsalar tsaro domin kuwa gwamnati na ta kawo karshen ta'addanci___"Inji Buhari
Duk Arewa Babu Jagoran Talakawa Irin Kwankwaso ~ Professor Wole Soyinka
Fitaccen Marubucin Nan Na Duniya Wanda Ya Shahara A Nahiyar Africa Dama Duniya Baki Daya professor Wole Soyinka Ya Bayyana Kwankwaso A Matsayin Jogaran Da Yafi Kaunar Talakawa A Duk Fadin Arewa
*Soyinka Ya Bayyana Cewa -Duk Fadin Arewa Babu Mutumin Dake Son Ganin 'Ya'yan Talakawa Sunyi Karatu Kamar Eng. Rabi'u Musa Kwankwaso- Cewar wole soyinka
Sannan Ya Bayyana Kwankwaso A Matsayin Mutum Mai Mutukar Kishin Yankinsa Na Arewa Wanda Ya Kamata Ace Mutanen Arewa Sun Bawa Goyon Baya Fiye Da Sauran Yan Siyasa
Shin Kun Amince Da Wannan Magana Ta Professor Wole Soyinka Kuwa?
Matukar 'Yan Nijeriya s**a rasa ni a matsayin shugaban ƙasa ko sun Roƙeni na kuma fitowa takara a shekara na gaba ba Ko kallon su Bazan ba ~Inji Peter Obi
Wannan itace kasuwar Hausawan Delta ta Abaraka wadda Gwamnan Jihar Okowa ya Ruguza ta Kuma ya tashe su daga wurin...
ABIN A YABA | Wani Sanata A Jihar Kogi Ya Biyawa Wasu Daliget Musulmi su 5 kujerun Aikin Hajji Yayin da S**a dawo masa Kuɗinsa bayan An hana su zaɓarsa...
Daga Falalu Lawal Katsina
Sanatan Mai Suna Smart Adeyemi ya ce abin da s**a yi yasa ya ƙara girmama musulunci don sun fada masa cewa haramun ne kuɗin a wurin tunda ba su zaɓe shi ba.
Ya kuma ce su rike kudin a matsayin kyauta saboda gaskiya da rikon amana da s**a nuna.
HOTUNA | Shugaban Kasa Muhammadu Buhari Ya Halarci Bikin Yaye Jami'an Ƴan Sanda Na Makarantar Horas Da Jami'an Ƴan Sanda Dake Wudil A Jihar Kano Yau ALHAMIS..
MATAIMAKIN ATIKU ?
Ifeanyi Arthur Okowa, shekararsa 63. A yanzu gwamna ne mai ci a zango na biyu daga jam'iyyar PDPi na jihar Delta, Dan siyasa ne gidi kuma kwararren likita. Ya taba zama sakataren karamar hukuma. Ya rike kwamishina a ma'aikatu biyar daga 1999-2011. Ya rike mukamin sakataren gwamnatin jihar Delta. Ya taba zama zababben Sanata. Yanzu kuma shi ne wanda Atiku Abubakar zai hada sunansa a mikawa INEC domin ya rufa masa baya a zaben 2023 a karkashin jam'iyyar PDP.
Jam'iyyar PDP tana da gwamnoni 13, biyar a arewa, takwas a kudu.
~ Bello Muhammad Sharada
Zaɓen 2023: Rarara Ya Waƙe Bola Tinubu, Ya Saka Gasar Bidiyon Waƙar Inda Zai Raba Motoci
FITACCEN mawaƙin siyasa, Dauda Adamu Abdullahi Kahutu (Rarara), ya taya ɗan takarar shugaban ƙasa a jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, murnar lashe zaɓen fidda-gwani da ya yi a ranar Asabar ta makon jiya.
Haka kuma ya rera masa waƙa tare da bayyana gasar bidiyo inda zai ba gwaraza kyautar motoci da manyan wayoyi samfurin Iphone-13.
Rarara, wanda shi ne shugaban mawaƙan Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari da jam’iyyar APC na Arewa, ya miƙa saƙon taya murnar ne kwana ɗaya da bayyana Tinubu a matsayin ɗan takarar jam’iyya a babban zaɓen 2023 a wani bidiyo da mai taimaka masa a harkar soshiyal midiya, Rabi’u Garba Gaya, ya fitar a dukkan shafukan sada zumunci na mawaƙin.
Da farko dai Rarara ya ce, “Babu abin da za mu ce wa Allah sai godiya. Babbar nasara da aka samu an yi zaɓe lafiya, an gama lafiya. Wanda mutum ya tara mutane dubunnai ko miliyoyi a wuri ɗaya don a haɗu a yi wani abu da ya fuskanci ƙasa, a ce an samu dama Allah ya yi mana iko, Allah ya taimake mu an yi an gama lafiya, babu abin da ya fi wannan daɗi.”
Ya ƙara da cewa, “Sai kuma godiya da zan yi ga su daliget, waɗanda su ka yi namijin ƙoƙari wurin turzawa da zakuɗawa su zaƙulo mana nagartaccen mutum ɗan siyasa, wanda ya san darajar siyasa, ya san mutuncin ‘yan siyasa. Ka ga wannan ba ƙaramin jin daɗi za a yi ba.
“Ina godiya ga shugaban ƙasa, shugaban jam’iyya, shugabannin wannan gwamnati, waɗanda su ka gabatar da wannan zaɓe, dole a yi masu ban-gajiya. Mutane sun kwana a wuri don a tabbatar da zaɓe cikin adalci.”
Rarara ya ci gaba da cewa, “Ni kowa ai nawa ne. Ina kira ga su ‘yan takara, ai da ma abu ne jam’iyya da aka yin zaɓe wanda Allah ya ba shi ne. Allah ba ya sabon aiki, da ma Allah ya riga ya zaɓi Malam Bola Ahmed Tinubu a matsayin ɗan takarar APC da yardar Allah kuma shugaban ƙasar Nijeriya.
Karanta kuma Tinubu na cikin tsaka-mai-wuya
“Ni kira na ga ‘yan takara, mu zo mu haɗa kan mu jam’iyya mu dai jam’iyyar mu ce, duk inda za ka je babu inda ya fi gidan ka. Saboda haka mu zo mu yi ƙoƙari duk bakin ƙoƙarin da za mu yi, mu yi ƙoƙari mu ga mun haɗa kan jam’iyyar nan, yadda bakin gwargwado mu ga mun ɗora wannan ɗan tahaliki ya zama shugaban ƙasa, wanda kuma mu zo mu fuskanci Nijeriya da kuma abin da ya kamata mu taimaki ƙasar mu da ‘ya’yan mu.”
Dangane da waƙa da ake zaton kila zai fitar nan ba da daɗewa ba, Rarara ya ce, “Ai da ma na ce duk wanda ya ci zaɓe za a ji waƙar da zan yi masa. Ai da ma ɗan jam’iyya ta ne, duk ɗan jam’iyya ta idan ya ci da ma haka mu ke fata.
“Mu abin da mu ka so da mu ka yi magana, ai da ma cewa mu ka yi a yi dimokiraɗiyya, kuma ita da ma dimokiraɗiyyar nan ita ta kawo kowa. Saboda duk lokacin da aka ce wane, wani zai ce shi ba a kyauta masa ba, inda an bari an yi zaɓe, inda kaza, to yanzu zaɓen aka ce a yi.
“Inda shugaban ƙasa ya burge ni, inda ya ce a’a ai gaba ɗaya kowa ma ya dawo a yi zaɓe. Da an ce an sasanta an bar wa Kudu, sai aka ce a’a kowa ma ya na da damar ya shiga, ka ga yanzu an ba wa kowa ƙuri’a, wani ma ya cewa ai shi zai ci zaɓe, shi zai yi kaza, amma ana shiga zaɓen sai Allah ya nuna wanda ya riga ya tsara zai zama. Nan da zuwa gobe za ka ji abin da ni kuma zan faɗa.”
!
Ko yaya batun sauran jam’iyyu? Sai ya kada baki cikin dariya ya ce, “Duk wata jam’iyya da ta ke rara-gefen ta ko kuma tashen kumfar kilin, ai ana faɗa masu Bola Tinubu ne kowa hankalin sa ya tashi, duk wata jam’iyya yanzu – ba jam’iyyar PDP kawai ba, duk wata jam’iyya irin masu tashen kumfar kilin ɗin nan – yanzu hankali ya tashi, saboda an ce Asiwaju ne. Shi kuma Asiwaju an san ɗan siyasa ne gogagge, ‘grassroot’ ɗin siyasa, wanda duk inda ka je akwai tushen sa ko kuma akwai furen shi ko kuma akwai jijiyar shi. Saboda haka mutum ne wanda shi ɗan siyasa ne, ya san darajar ‘yan siyasa, ya kuma iya tafi da ‘yan siyasa. Saboda haka ba za a samu tasgaro ba a wannan tsarin, zaɓe ‘full’ na gaya maka, cin zaɓe da wuri ma in Allah ya yarda.
“Ni da ma ko a jiki na, duk wanda da ma ya ci zaɓe shi ne nawa.
“Ina yi mana fatan alkhairi gaba ɗaya. Ina ƙara yi wa daliget godiya na wannan ƙoƙari da su ka yi, dole a gode masu. Mun gode, mun gode!
“Kuma in Allah ya yarda za su ga amfanin wannan abu da su ka yi, za su ga amfanin zaɓen Asiwaju da su ka yi a matsayin ɗan takarar shugaban ƙasa.
“Akwai abin da ya sa na ke cewa daliget sun mana ƙoƙari, saboda mun ɗan samu matsala. Akwai waɗanda aka ba muƙamai wanda in ka je wurin su sai su ce su ba ‘yan siyasa ba ne. Asiwaju ko shi ba zai yi maka haka ba. Idan za ka ce kai ba ɗan siyasa ba ne, ba ka isa ka shiga ‘system’ ɗin gwamnatin shi ba, saboda siyasa ne ta kawo ‘yan jam’iyya dukkan mu kan mu a haɗe ya ke. Ba za ku gane wannan ba sai an shiga akwatin zaɓe, duk wani ɗan takara da ya ke rawar ƙafa (dariya) zai gane da ruwa ake shayi! Na gode.”
A ranar Alhamis, Rabi’u Garba Gaya, mai taimaka wa mawaƙin a ɓangaren soshiyal midiya, ya fara gutsura wa duniya ‘yar guntuwar waƙar da ba ta wuce ta sakan goma ba. Nan da nan jama’a su ka fara tambayar cikakkiyar waƙar, inda a safiyar Juma’ar su ka sanar da lokacin da za su saki cikakkiyar waƙar.
Duk inda ka leƙa yanzu a shafukan sada zumunci za ka ji waƙar kawai ake ɗorawa.
A wannan karon ma dai mawaƙin ya yi abin da ya saba yi lokaci zuwa lokaci idan ya saki sabuwar waƙa na saka gasa.
Fitaccen furodusa Abubakar Bashir Maishadda da fitacciyar jaruma A’ishatul Humaira sun sanar da saka gasar waƙar ‘Jagaba Shi Ne Gaba’ a jiya Asabar, 11 ga Yuni, 2022. Ga yadda gasar waƙar za ta kasance.
Waɗanda su ka lashe gasar daga na 1 zuwa na 3, za su samu kyautar mota kowannen su, daga na 4 kuma zuwa na 10 za a ba su kyautar wayar hannu ƙirar Iphone-13.
Su kuma ‘yan Instagram da Facebook bidiyon waƙar za su yi wanda bai wuce ƙasa da minti biyu ba ‘standard’, a gefe da gefe kuma za su saka hoton Tinubu da hoton APC. Su ma waɗanda su ka lashe gasar daga na 1 zuwa na 3 za su samu kyautar mota kowannen su, daga na 4 zuwa na 10 kuma kyautar waya ƙirar Iphone-13. Duk wanda ya yi bidiyon zai ɗora a shafin sa, sannan ya yi amfani da hashtag kamar haka .
Shugaban Ƙasar Amurka, Joe Biden zai kai ziyara Saudiyya da Isra'ila
Shugaban Amurka Joe Biden zai kai ziyara Gabas ta Tsakiya a karon farko a matsayinsa na shugaban ƙasa.
Ana sa ran shugaban zai kai ziyara ƙasashen Saudiyya da Isra'ila da kuma wasu yankunan Palestine.
Shugaban zai yi tafiyar ne a watan Yuli mai zuwa inda zai shafe kwana huɗu yana rangadi.
Mista Biden dai zai kafa tarihi a matsayinsa na Shugaban Amurka idan ya je Saudiyya daga Isra'ila - hanya ce ta jirgi da Saudiyya ba ta cika bari ana bi ba sakamakon rashin jituwa irin ta diflomasiyya tsakanin Isra'ila da Saudiyya.
Ayarin Motocin Shugaban Karamar Hukumar Ungogo Dake Jihar Kano
Gwamnan Jihar Rivers, Nysom Wike Ya Samu Nasarar Lashe Zaɓen Kwamitin Fitar Da Mataimakin Shugaban Kasa Na Jam'iyyar PDP, Inda Ya Samu Kuri'u 16 Abokin Takararsa, Gwamnan Jihar Dalta, Okowa Ya Samu Kuri'u 3
Nikaɗaine zan iya fitar da Najeriya a Wannan Uƙuba da tsadar Rayuwa da APC ta jefata - Cewar Atiku
No 25, Madatai Street
Kano
700151
Be the first to know and let us send you an email when Taskar Jaridu posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.
Send a message to Taskar Jaridu:
Wani lokaci baya, mutane suna iya tuƙi cikin aminci, da tashi cikin jirgen sama, da kuma ɗaukar jirgin ƙasa daga Kaduna zuwa wasu jihohi. A yau, da rashin tsaro yayiwa jihar Kaduna ƙawanya, zirga-zirga ciki da kewayen jihar ya zama mai hadari da gajiyawar gaske. Don haka ne a yau a lokacin da na gana da Wakilai da Shugabannin Jam’iyyar PDP a Jihar Kaduna, na yi alkawarin cewa da goyon bayansu, in na zama Shugaban Najeriya, zan kawo karshen matsalar rashin tsaro a Kaduna, da fadin Arewa maso Yamma, da ma kewayen Najeriya. Dalili kuwa shine, idan ba tare da tsaro ba, ba za mu iya bunkasa al'ummominmu ba. Don haka, zan tabbatar da cewa mun tura sabbin kayan aiki, tare da fasaha don kawo karshen ‘yan fashi da ta’addanci da suka addabi yankin Arewa maso Yamma.
Gadar Lado Day! Kungiyar rama alkhairi ga masoyi tana gayyatar ilihirin masoya Sen. Ladon Alkhairi da ya'yan kungiyar baki ɗaya zuwa wajen taron "Ranar Gadar Lado". Taron zai gudana a gobe Alhamis da misalin ƙarfe 08:00am na safe Insha Allah. Wurin haduwa Gadar Lado.
PDP Baya Ya Haihu. Mune Mu Ka Kai Kanmu Wajen Dattawan Arewa Ba Wai Sune Suka Kiramu Ba "inji gwamnan Bauchi" Gwamnan ya bayyana cewa matsayar da gwamna Tambuwal ya ɗauka ya saɓa da yarjejeniyar da akayi domin dukkansu da Tambuwal aka zaɓa za su goya masa baya har akai ga nasara amma shi Tambuwal ɗin ya sauya. Daga Comr Haidar Hasheem Kano
Maciji Ba Ya Cizon Mumini Musulmi Na Kwarai A Rami Daya Sau Uku Inji Annabi Muhammad (SAW) Daga Al-mansoor Gusau Muna da Gwamnatin Tarayya, Gwamnatin a Kananan Hukumomi, Gwamnati a jiha mu ka shiga zabe a shekara ta 2019, Kotun Kolin Nijeriya 🇳🇬 ta yi Hukuncin da ya karbe dikkanin zababbun kujerun Jam’iyyar APC a jihar Zamfara, Mai girma tsohon Gwamnan jihar Zamfara His Excellency, Hon.(Dr.) Abdul’aziz Yari Abubakar (Shattiman Zamfara) ya tara magoya bayansa ya fada masu cewa, kaddara ce daga gurin Allah (SWT) kowa ya karba ya yi hakuri. A al’adar siyasar Nijeriya 🇳🇬, Gwamnatin Tarayya na duba jihohin da ba su kafa Gwamnati a jihohinsu ba a lokacin da za ta raba mukamanta na Ministoci da manyan mukamanta a matakin Tarayya, dik da kaddarar da ta fadawa magoya bayan Jam’iyyar APC reshen jihar Zamfara, Gwamnatin Tarayya ba ta baiwa kowa mukamin da za a iya rike al’umma da shi ba, Mai girma tsohon Gwamnan jihar Zamfara His Excellency, Hon.(Dr.)Abdul’aziz Yari Abubakar (Shattiman Zamfara) ya fadawa magoya bayansa cewa, kowa ya yi hakuri haka Allah (SWT) ya kaddara kuma kowa ya yi hakuri. Mai girma tsohon Gwamnan jihar Zamfara His Excellency, Hon.(Dr.)Abdul’aziz Yari Abubakar (Shattiman Zamfara) ya cigaba da rike magoya bayan Jam’iyyar APC ba tare da kasawa ko daya ba, haka zalika ba tare da samun taimako ko gudunmuwa ko daya ba daga Gwamnatin Tarayyar Nijeriya ba, a haka ya gina Jam’iyyar APC ya dinke dikkanin barakar dake cikin Jam’iyyar APC Sen.Kabiru Garba Marafa tare da Dr.Dauda Lawan Dare aka hadu guri daya aka dinke, al’ummar jihar Zamfara da Nijeriya magoya bayan Jam’iyyar APC ku ne shaidar wannan magana. Daga karshe Gwamnatin Tarayyar Nijeriya a karkashin tutar Jam’iyyar APC ta aiko ma Mai girma tsohon Gwamnan jihar Zamfara His Excellency,Hon.(Dr.) Abdul’aziz Yari Abubakar (Shattiman Zamfara) da sakon cewa, Gwamnan jihar Zamfara na Jam’iyyar PDP zai shigo Jam’iyyar APC, Mai girma (Shattiman Zamfara) ya ce ya amince
Babu Wanda Ya Chanchanta Da Zama Shugaban Ƙasa 2023 Kamar Gwamnan Jihar Bauchi. Gwamnan jihar Bauchi Sen. Bala Mohammed Ƙauran Bauchi, shine wanda yafi kowa chanchanta a kakar zaɓen 2023. Mayar da tsofaffin gine-gine na tarihi zuwa sauyawa su tare da mayar da su ga sabon fasali a faɗin jihar Bauchi. Samar da hanyoyi masu inganci a lungu da saƙo na jihar Bauchi wanda Sen Bala Muhammad yayi. Duba da yadda yake shiga cikin talakawa da yin cuɗanya da su a wuraren bukukuwansu ko kai musu ziyara ƙafa da kafa a kowanne lokaci wannan ya ƙara nuna chanchantarsa a fili domin shine ya san damuwar talakawa. #KBSM23_PROJECT
Zaɓen 2023: Zaɓen Mutane Irin Gwamnan Jihar Bauchi Shine Abinda Yafi Chanchanta. Duba da irin gogewa da ƙwarewarsa a sha'anin iya tafiyar da mulki tsakanin mabanbantan al'umma da ƙabilu haka ya ƙara nuna chanchantarsa cikin al'umma. Gogewar Gwamna Sen. Bala Muhammad Kauran Bauchi wajen yaƙi da zaman banza tare da samarwa matasa aikin yi, tabbas wannan shine irin aikin da al'ummar ƙasar nan suke buƙata. Samar da hanyoyin da su ka kawo cigaba a jiharsa ta Bauchi duk da ƙarancin abubuwa da dama hakan ya sake nuna chanchantar mai girma Sen Bala Mohammed a matsayin wanda yafi chanchanta a shekarar 2023. Zaɓen Sen. Bala Mohammed Ƙauran Bauchi a 2023 hanya ce da za ta ƙara kawo cigaba ta kowanne fanni ga ƙasar nan baki ɗaya. #KBSM23_PROJECT
Idan Aka Duba Chanchanta Gwamnan Jihar Bauchi Shine Ya Chanchanta A 2023 Yana daga cikin alamu na sanin ciwon kai zaɓan mutanen da suka dace. Babbar alamu dake nuna jama'a sun farga shine fara duba chanchanta da zabar wadanda suka dace. Wannan dalilin yasa al'umma suke fata tare da neman Allah ya ƙaddara 2023 gwamnan jihar Bauchi Sen. Bala Mohammed kauran a matsayin shugaban kasar Nigeriya. #KBSM23_PROJECT
Jawabin da Alh Abdulsslam Abdulkarim Zaura ya gabatar a garin Bichi a Ranar talatar data gabata Muyi Siyasa don cigaban Al'umma, Muhada kai don Al'ummar mu taci gaba Sannan Muntaimaki Matasa. ALLAH Ya bamu Iko. Amin #zauraproject4kano2023
Yanzu Wanda Ƙasar Nan Take Buƙata Shine Ƙauran Bauchi Sen. Bala Muhammad. Gwamnan jihar Bauchi yayi abun a yaba kuma yayi abubuwa da suka bayyana chanchantarsa a fili, domin kuwa shi kaɗai ne yake da tsarin da ko gwamnatin tarayya yakamata tayi koyi dashi. - Tallafawa mutane dubu kowanne wata. - Rabawa matasa mashina da motoci - Bawa mata jari domin dogaro da kansu - Bawa mata akuyoyi domin inganta harkar kiwo - Bada tallafi ga masu sana'ar man ƙuli da manja - Ingantawa tare da gyara babbar kasuwar sayar da wayoyi - Gina katafarun masallatai na juma'a da khamsu salwati - Bada tallafin injinan markaɗe ga mata - Bada kekunan ɗinki ga mata domin dogaro da kai. Irin wannan tallafin da wannan aikin jinƙai sun gama nuna chanchantar gwamnan Bauchi Sen. Bala Mohammed Ƙauran Bauchi a matsayin shugaban kasar Nigeriya. #KBSM23_PROJECT
Ko A Gaban Allah Gwamna Bala Mohammed Ƙauran Bauchi Ya Fita. An bayyana gwamnan jihar Bauchi Sen. Bala Mohammed a matsayin gwamnan da ya sauke alƙawarin da ya ɗauka tun kafin ya hau mulki. Aikin titin Itas Gadau, aikine mai girma wanda ya zarce tsawon kilomita 75, aikin da ya lashe maƙudan kuɗaɗe saboda girman aikin da kuma wahalarsa. Titine da ya haɗa Bauchi da Jigawa wanda tsawon shekaru ruwa ya cinye hanyar, amma gwamnan jihar Bauchi Sen Bala Mohammed ya sharewa mutanen yankin wannan kukan. Bugu da ƙari an bayyana aiyukan Ƙauran Bauchi a matsayin shekara biyun da tafi shekara goma da suka wuce a baya. #KBSM23_PROJECT
Ƙauran Bauchi Ya Inganta Harkar Ilimi A Jihar Bauchi Tare Da Gina Ajujuwan Karatu Har Kimanin 528. ....Yana daga cikin ƙwarewa ta shugaba na gari shine samar da abubuwa guda uku. - Inganta harkar ilimi - Zuɓa kuɗi a harkar lafiya - Inganta sha'anin tsaro To tabbas a wannan ɓangaren mai girma gwamna Sen. Bala Mohammed Ƙauran Bauchi amintacce ne agun jama'arsa a wannan ɓangaren. #KBSM23_PROJECT
Samar Da Ƙananan Asibitoci "Primary Healthcare" Guda 323 A Jihar Bauchi Abun A Yabawa Ƙauran Bauchi Ne. .....Mai girma gwamnan jihar Bauchi Sen. Bala Muhammad Kauran Bauchi ya samar da kananan Asibitoci har guda 323 a faɗin jihar ta Bauchi. Bugu da ƙari ya inganta hanyoyin samar da ruwan sha a faɗin jihar, ga kuma samar da aiyukan yi ga matasan jihar domin kyautata gobensu baki daya. #KBSM23_PROJECT
Bauchi mun samu zaman lafiya saboda namijin kokari na mai girma gwamna Sen. Bala Muhammad Ƙauran Bauchi ....Dole Matasa Mu Yiwa Kanmu Ƙiyamu Laili, Mu Damu Da Wanda Ya Damu Da Damuwarmu Shine Gwamnan Bauchi. #KBSM23_PROJECT
Ganin Aiyukan Raya Ƙasa Da Gwamnan Jihar Bauchi Sen Bala Muhammad Yayi Sun Sanya Dole Mu Sake Kaɗa Masa Ƙuri'armu "Cewar Shehu Hassan Kano" #KBSM23_PROJECT
Cikin Shekara Biyu Ƙauran Bauchi Ya Gina Katafaren Hajji Camp Da Babu Irinsa A Najeriya. ......Kauran Bauchi Solidarity Movement-KBSM23 Ta Ayyana Ginin Hajji Camp A Matsayin Babban Nasarar Kauran Bauchi A Shekara Biyu. A cikin shekara biyu da mai girma gwamnan jihar Bauchi yayi, ya samu nasarar gina Katafaren ginin Hajji Camp wanda babu irinsa kaf a faɗin Najeriya. Ginin wanda aka samu nasarar kammala cikin shekara biyu tare da ayyana wasu muhimman abubuwan da akayi a matsayin nasarar da Kauran Bauchin ya samu a shekarar. Komai dake wajen wanda sabone kar, karshe na jama'a su kanzo wajan daga sassa daban. Cikin Katafaren Hajji Camp Ɗin Akwai:- - Administrative Block's - Screening Hall - Babban Masallaci - Hall Ɗin Taro - Katon Clinic - Conference Hall - Hostel Na Maza Da Mata - Modern Kitchen Mai Kyau Wannan yana cikin abinda mutanen jihar Bauchi suka yi farin cikin samuwarsa, domin kuwa ciki har mai alfarma Sarkin Musulmi ya samu zuwa wannan Katafaren wajen na Hajji Camp. Irin wannan aiyukan mai girma ƙauran Bauchi yayi su birjik kuma yana cigaba da yin wasu a lungu da saƙon jihar. Muna fatan irin wannan aiyukan zasu kasance aiyukan da mai girma ƙauran Bauchi zai cigaba da yinsu a duk lokacin da ya samu shugabancin ƙasar nan. #kbsm23_project
BIDIYO: GAYYATAR TARON ƘUNGIYAR MARUBUTAN AREWA, A JIHAR KATSINA Ƙungiyar Marubutan Arewa a kafafen sadarwar zamani "Arewa Media Writers" ƙarƙashin jagorancin shugaban ƙungiyar na ƙasa Comr Abba Sani Pantami, da shugaban ƙungiyar na jihar Katsina Comr Nura Siniya, za ta gudanar da gagarumin taron Launching ɗin littafin da ƙungiyar ta rubuta a karon farko mai suna "RAYUWAR SAMARI DA ƳANMATA A SOCIAL MEDIA" tare da rantsar da shugabannin ƙungiyar reshen jihar Katsina. Gagarumin taron zai gudana ne a ranar Asabar 1 ga watan Junairun sabuwar shekara ta 2022 da misalin ƙarfe 9 na safe, a babban ɗakin taro na ma'aikatar kula da kananan Hukumomin jihar Katsina "Local Government Civil Service Commission, dake kan hanyar zuwa Kaita kusa da majalissar dokokin Jihar Katsina. Ƙungiyar "Arewa Media Writers" tana gayyatar dukkannin Marubutan Arewa dama masu sha'awar zama Marubuta da dukkannin ƙungiyoyin fararen hula da ɗaiɗaikun mutane baki ɗaya. Babban baƙo mai jawabi na musamman mai girma gwamnan jihar Zamfara. Hon. (Dr) Bello Mohammed, (Shatiman Sokoto, Barden Ƙasar Hausa, Matawallen Maradun). Shugaban taro mai girma Gwamnan Jihar Kebbi. Sen. Abubakar Atiku Bagudu (Matawallen Gwandu). Babban baƙo mai ƙaddamar da littafi, mai girma gwamnan jihar Sokoto. Rt. Hon. Aminu Waziri Tambuwal. Manyan baƙi na musamman sun haɗa da; - Mai Girma Gwamnan Jihar Gombe. Alh. Muhammadu Inuwa Yahaya, (Dan Majen Gombe). - Mai Girma Gwamnan Jihar Bauchi. Sen. Bala Abdulkadir Muhammad (Kauran Bauchi). - Mai Girma Gwamnan Jihar Jigawa. Alhaji Muhammad Badaru Abubakar. - Mai Girma Gwamnan Jihar Kogi. Alh. Yahaya Adozah Bello. - Mai Girma Gwamnan Jihar Kano. Dr. Abdullahi Umar Ganduje OFR (Khadimul Islam) - Ministan Sadarwa Farfesa Sheikh Isa Ali Ibrahim Pantami. Babban Mai masaukin baƙi mai girma gwamnan jihar Katsina. Rt. Hon. Aminu Bello Masari, Dallatun Katsina Matawallen Hausa. Iyayen Taro; mai Martaba Sarkin Katsina Alh. Dr. Aldulmumini Kabir Usman
CIKIN BIDIYO: Yadda Wani Bawan Allah Ya Faɗi Yana Kuka Sakamakon Ɗaukar Nauyin Auren Ƴaƴansa Guda Biyu Da A.A Zaura Yayi a Kano Malam Amadu Kilina, ma'aikacin shara ne a jami'ar Bayero (BUK) dake Kano, ya kasance bashi da halin da zai aurar da ƴaƴansa guda biyu, inda har ta kai sau 6 ana ɗaga auren nasu. Cikin ikon Allah, a yunƙurinsa na ganin ya taimakawa marasa ƙarfi a jihar Kano, His Excellency Abdulsalam Abdulkarim A.A Zaura ya ɗauke nauyin auren ƴaƴan Malam Amadu Kilina wajen sayen kayan ɗakin amaren, kayan sawa, kayan abinci da kuɗi. Jin daɗi da farin cikin abinda Zaura yayi masa, Malam Amadu Kilina nan take ya faɗi ƙasa ya fashe da kuka. Allah ya saka masa da alkhairi. #zauraproject
Ina Jiyewa Gwamnatocin Ƙasar Nan Da Shugaban Ƙasa Tsoron Kada Addu'ar Annabi Ta Hau Kansu Akan Tsanantawa Da Ƙuntatawa Al'umma Da Suke Yi. "Cewar Sheikh Dokoro" Source: Nigerian News Hausa
Jawabin Sanata Kabiru Marafa game da kokarin da Gwamnan jihar Zamfara Bello Matawalle ya yi, akan matsalar rashin tsaron da ya Addabi jihar Zamfara. Daga Lawal Umar Maradun
BIDIYO: Yadda Tawagar Tsohon Gwamnan Jihar Gombe Sanata Danjuma Goje, Suka Shigo Cikin Jihar Gombe Tun Daga Filin Jirgi Har Zuwa Cikin Gari, Dauke Da Muggan Makamai, Arduna, Sunata Barnata Kayan Gwamna Inuwa Yahaya, Tare Da Sace-sace A Bainar Jama'a. Wannan Wace Irin Siyaya Ce?
DABO MEDIA and Consultancy services
Unity Road Kano