Majingina

Majingina Ku kasance da jaridar majingi domin kawo muku sahihan labarai. dan sanin halin da duniya take ciki.
(1)

Jarumar Finafinan Hausa, Kyauta Dillaliya Ta Yi Hadari, Inda Ta Samu Raunika A FuskaAllah Ya ba ta lafiya.
30/01/2025

Jarumar Finafinan Hausa, Kyauta Dillaliya Ta Yi Hadari, Inda Ta Samu Raunika A Fuska

Allah Ya ba ta lafiya.

Hussaina matar Seaman Abbas ta ce yanzu basa tare da mijinta Seaman Abbas Ba sakinta ya yi ba amma wulakanci da hantara ...
29/01/2025

Hussaina matar Seaman Abbas ta ce yanzu basa tare da mijinta Seaman Abbas

Ba sakinta ya yi ba amma wulakanci da hantara da cin mutuncin da take zargin yake mata shi da danginsa da yan garinsu abun yayi yawa, kuma duk suna yi mata cin mutuncin ne saboda zargin an bata gudunmawar Naira milyan N20 daga Berekete Family. Tace kuma ba gaskiya bane ba a bata ko sisi ba.

Yanzu dai haka bayan sun fatattako ta daga gidan mijin tana cen tana fama da rashin lafiya har ma ta roki a taya ta da addu'a...

Abun lura shine Seaman Abbas ya ji sauki, yana cikin hayyacinsa, ya dawo lafiyarsa lau

GOBE NE AURAN'SA KUMA GOBE NE ADDUAR UKUN SA !!! ( ALLAH'HUMMA AGAFIR'HUM  WARAHAM'HUM )
24/01/2025

GOBE NE AURAN'SA KUMA GOBE NE ADDUAR UKUN SA !!! ( ALLAH'HUMMA AGAFIR'HUM WARAHAM'HUM )

Innalillahi Wa'innailaihirraji'un  Allah Yayiwa Alhaji Auwal Yusuf Muhammad Sambo Rasuwa.Za'amasa Sallan Jana'izarsa A K...
20/01/2025

Innalillahi Wa'innailaihirraji'un Allah Yayiwa Alhaji Auwal Yusuf Muhammad Sambo Rasuwa.

Za'amasa Sallan Jana'izarsa A Kofar Gidan Sheikh Yusuf Muhammad Sambo Rigachikum Dake Garin Rigachikum Kaduna Gobe Litinin Da Misalin Karfe:10:30am.

Allah yasa Aljannah tazamo makoma agareka
Allahummagfirhum warhamhum warhamna ba'ada

Wane fata zaku yi musu?
17/01/2025

Wane fata zaku yi musu?

11/01/2025
Akan Bashin Naira Dubu 300 Da Ake Binsa, Kotu Ta Siyar Da Gidansa Na Kusan Milyan 20 A Naira Milyan Biyu A KanoMalam Sur...
07/01/2025

Akan Bashin Naira Dubu 300 Da Ake Binsa, Kotu Ta Siyar Da Gidansa Na Kusan Milyan 20 A Naira Milyan Biyu A Kano

Malam Surajo Yarima ya ce a lokacin da aka kai karar kotu ya samu karaya ne inda yake jinya a jihar Adamawa, kuma ya nuna musu hotunan lokacin da yake jinya domin su zama hujja, amma duk da haka ba a karbi uzurinsa ba.

Ya ce yanzu haka an watsar da kayan su waje, inda ba su wajen kwana duk da cewa yana mata da hara tara.

Don haka ne Yarima ya roki gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya kai masa ɗauki domin shiga lamarin.

Hamdiya Sidi Sharif Ta Zama Cikakkiyar Ma'aikaciyar Gidan Rediyon Brekete Farmily A Karkashin Jagorancin Odinari Ahmed I...
25/12/2024

Hamdiya Sidi Sharif Ta Zama Cikakkiyar Ma'aikaciyar Gidan Rediyon Brekete Farmily A Karkashin Jagorancin Odinari Ahmed Isah

Wace fata za ku yi mata?

Address

Kano

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Majingina posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share