Civilian right to freedom news

Civilian right to freedom news Nigerian news to citizens we share only true news to our follower in all different kind of Nigerian languages mostly English

YAN SANDAN NIGERIA Yan sandan Nigeria Wanda munsan aikinsu shine kare rayuka da dukiyar alumma  Wanda karkashin hukumars...
19/08/2022

YAN SANDAN NIGERIA
Yan sandan Nigeria Wanda munsan aikinsu shine kare rayuka da dukiyar alumma Wanda karkashin hukumarsu aka samo sashi na yaki da cin hanci da rashawa. amma yanzu wani abu dake faruwa yan kasa basu maida hankali akansaba shine CONSTABULARY. Wato yan sandan sakai.wannan wata hanyace Wanda ake Gina sabon hanyar yada cin hanci da rashawa.domin wannan jami'ai da aka kirkiro sun dogarane da abinda ake samu a station din da suke aiki.sau dayawa zakuga sun saje da yan sanda wajen aiki amma su dogaransu shine ayi Aikin da za'a sami kudi Dan su sami abinda zasu biya bukatunsu basu damu da ko anyi case cikin amana ba.wadannan mutane bawai sun sami horo bane daga jami'an horar da yan sanda takasa.hasalima basusan da zamansuba.duk da Wasu suna ganin hanyace ta gyara dangantakan mutanen gari da hukumar yan sanda amma dai kyakkyawan manufansu ya gurbata da mummunar manufar wadan nan yansa kai.muna jira muji ra'ayoyin alumma Dan gane da hakan

Dr Yusuf king
20/08/2022

13/06/2022

Gwamnatin jihar Kaduna ta karyata rahoton da wasu kafafen yada labarai s**a wallafa cewa, wasu 'yan ta'adda sun kai hari ta sama a jirgi mai saukar Angulu

13/06/2022

Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da tawagar 'yan daurin aure akalla Mutum 50 a kan hanyar dawowar su daga Sokoto zuwa Zamfara.

05/06/2022

This is what Hausa people from the northern part of Nigeria a facing a very difficult times yet government are saying nothing about it

26/05/2022
https://youtu.be/imfhNdeqtyE
12/05/2022

https://youtu.be/imfhNdeqtyE

Sanata Mai Wakiltar Taraba Ta Kudu a Majalisar Dattawa ta Ƙasa, Emmanuel Bwacha ya yi ƙarin bayani kan kisan da aka yi wa sojoji 7 ranar Laraba 11 ga Mayun 2...

12may 2022
12/05/2022

12may 2022

Weekend gossip
07/05/2022

Weekend gossip

06/05/2022

Sarkin Musulmi Sa’ad Abubakar ya bayyana cewa, ko ta halin kaka, ba za su bar ‘yan ta’adda su ci gaba da cin karensu ba babbaka ba.

Juma'a 6 mayu 2022
06/05/2022

Juma'a 6 mayu 2022

Friday 6 may 2022
06/05/2022

Friday 6 may 2022

05/05/2022

Dubun wani Iimamin Jumu'a kuma malamin tsibbu da 'yan bindigar jihar Zamfara.

Thursday 5 may 2022
05/05/2022

Thursday 5 may 2022

01/05/2022

Shugaban Taliban da ke Afghanistan, Hebatullah Khondzadeh ya fito bainar jama'a bayan shafe tsawon lokaci...

Bin Shugabanci gadane idan kayiwa nagaba  dakai biyayya kaina sai ayima
01/05/2022

Bin Shugabanci gadane idan kayiwa nagaba dakai biyayya kaina sai ayima

'Yan sanda sun cafke babban Limamin nan da yayi sallar Idi ayau Lahadi a karamar hukumar Gada a jihar Sakkwato.

Sunday 1 may 2022
01/05/2022

Sunday 1 may 2022

30/04/2022

Kwamitin duba wata na Majalisar Koli ta Addinin Musulunci ya sanar da cewa ba a ga watan Shawwal ba a Najeriya a ranar Asabar, don haka ranar Litinin za a yi Sallah Karama.

Weekend gist:APC are confusing the nation
30/04/2022

Weekend gist:APC are confusing the nation

29/04/2022
Friday 29 April 2022
29/04/2022

Friday 29 April 2022

Juma'a 29 Apirilu 2022
29/04/2022

Juma'a 29 Apirilu 2022

28/04/2022

Gwamnan Jihar Ribas, Nyesom Ezenwo Wike, ya bayyana neman dan majalisar wakilai ta tarayya, Hon. Farah Dagogo, ruwa a jallo bisa zarginsa da daukan hayar wasu

Thursday April 28/2022
28/04/2022

Thursday April 28/2022

26/04/2022

Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta bankado wani shiri da wasu da ake zargin ‘yan ta’adda

26/04/2022

Wasu rohotanni na cewa gwamnatin Nijeriya ta fara aiwatar da tsarin nan na 'babu aiki, babu albashi' kan malaman jami'o'in kasar da ke yajin aiki.

26/04/2022

Da dumi duminsu

Assalamu Alaikum barkanmu da asubahin Talata, ashirin da biyar ga watan Ramadan, shekarar 1443 bayan hijirar cik**akin annabawa kuma fiyayyen halitta, Annabi Muhammad S.A.W. Daidai da ashirin da shida, ga watan Afrilu, shekarar 2022.

1. Hukumar farautar fataken miyagun ƙwayoyi ta ƙasa, ta k**a wani babban madugun safarar miyagun ƙwayoyi dangin su Tiramadol da sauransu, na Naira Biliyan Uku da aka danganta da ayarin Ɗan Sanda Abba Kyari har ya ja musu halin da suke ciki a yanzun.

2. Ƙungiyar Tintiɓa ta Dattawan Arewa, ta nesanta kanta da bayanin da ake yi cewa wai ta zaɓi Bukola Saraki da Bala Mohammed a matsayin 'yan takaran da ƙungiyar ta zaɓa a PDP, don su fafata neman kujerar shugabancin ƙasar nan.

3. Bala Mohammed ya ce shi fa bai yarda da wani tsari na karɓa-karɓa ba. Mutum ɗaya zai iya ɗaga wa ƙafa a duniyar nan shi ne Jonathan.

4. Tinubu ya raba wa Kanawa shinkafa buhu dubu ɗaya da ɗari takwas.

5. Bom ya fashe a wata mashawa da ke jihar Yobe, ya yi sanadiyyar mutuwar mutum a ƙalla biyu sai waɗanda s**a ji rauni.

7. Ana ci ga ba s**ar Amaechi cewa a lokacin da mutane ke hannun 'yan fanshin jirgin ƙasa da ke ƙarƙashin ma'aikatarsa, yana can yana raye-raye da guje-guje yana zagaya fili da sunan neman takarar shugabancin ƙasar nan.

8. Ana ci gaba da s**ar gwamnatn tarayya har da ta jihar Kaduna, a kan har yanzun ba su tintiɓi iyalai ko 'yan uwan waɗanda aka yi fashinsu a jirgin ƙasa na Abuja zuwa Kaduna ba.

9. Malaman jami'a sun ci gaba da bayanin cewa, suna nan suna ci gaba da yajin aiki ba gudu ba ja da baya. Duk da gwamnati ta dakatar da biyansu albashi.

10. Ana nan ana ci gaba da yi wa Dafta Ramatu Abarshi da ɗiyarta, da duk sauran ma waɗanda ke hannun 'yan fashin jama'a addu'ar Allah Ya musu agaji da agajinSa.

11. Ma'aikatan hukumar yaɗa labaru ta jihar Kaduna KSMC, da aka sallama aiki tun wuraren farkon shekarar da ta gabata, ba tare an ba su ko taro ba, suna ci gaba da godon a biya su haƙƙoƙinsu.

12. Ana ci gaba da taya Macron murnar sake lashe zaɓen shugaban ƙasa na ƙasar Faransa.

Mu yi sahur lafiya, mu yini lafiya, mu yi buɗa baki lafiya.

Af! Ƙaramar Sallah tana ci gaba da ƙaratowa. Idan mun kai azumin yau, mun kai guda ashirin da biyar. Idan talatin za a yi bana, saura biyar. Idan ashirin da tara za a yi saura huɗu. Ya batun kayayyaki da akan buƙata domin jin daɗin gudanar da shagulgulan sallah? Ya batun ɗilin-ɗilin?

Is'haq Idris Guiɓi
Kaduna Nijeriya.

Address

Ahmadu Bello Way
Kaduna

Telephone

+2348039654673

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Civilian right to freedom news posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Civilian right to freedom news:

Share


Other Media/News Companies in Kaduna

Show All

You may also like