12/06/2024
Yau ce ranar dimokuradiyya 12 ga watan yuni
Shugaba Bola Tinubu zaiyi magana akan sabon mafi karancin albashin ma’aikata wanda ake ta tattaunawa mai zafi tsakanin gwamnati da kungiyoyin kwadago.
Gwamnati tayiwa Ƙungiyoyin kwadago tayin 62k inda ita kuma kungiyar kwadago ta ke bukata gwamnati ta biya ma'aikata mafi Karancin albashi 250k yau dai shugaban kasa zai yanke abun da gwamnati zata iya biyan ma'aikata ta .
RUFAI IDRIS