Gwamnan jihar Jigawa, yana matukar kokari sosai a fannin noma, inji Kashim Shettima, a wurin taron da ya gabata a jihar Gombe.
‘Lafiyarmu Tsaftar Muhallinmu’
Zamu iya Alkinta muhallinmu da tsaftaceshi ne kawai, Idan mun kiyaye gurun da zamu zubar da shara. Domin gujewa afkuwar annuba ko ambaliyar ruwa a matsugununmu.
We can only sustain our environment by keeping it clean and properly disposing of refuse. This will help prevent flooding and erosion on our land.
Greening the Environment, Saving Lives.
@JIGAWA_ACReSAL @ACReSALNigeria @iganya @WorldBank @WBG_Nigeria @FMEnvng #ACReSAL #biodiversity #landscapes #watershed #climatechange
#worldbank #environment #agriculture #water #climateaction #DorayiFilms
Cast
@realalinuhu #SulaimanBosho @daddyhikima @nura_dandolo @hadizansaima00 @realdaushe @tijjaniasase_real @mustaphanabraska @realhadizakabara @yarautagarba #HusainiSuleKoki #HarunaAliyu @ahmeddorayi @falalu_a_dorayi
Crew
Story/Director
Falalu A. Dorayi
Written
Nazir Adam Salih
Editors
Sunusi Danyaro
Jazuli Adam Garko
Cameramen
Nazifi Aliyu Umar
Yusif Jimo
Producer
Faruq Umar Chedi
Sound Engineer
Sani Yusuf Candy
Production Manager
Ahmad A. Dorayi
Production Coordinator
Amir A. Dorayi
Ahmad Dan Hassan
Custumier
Jibril Chairman
Gaffer
Abba Muhammad
Production Assistant
Abba Biyora
Naziru Dorayi
Ismail Maigana
Mallam Nuhu Ribadu Mutum Ne Sahihi Mai Nagarta; A Cewar Dr Nastura Ashir Shariff
Shugaban kwamitin amintattu na gamayyar ƙungiyoyin Arewacin Najeriya Dr Nastura Ashir Shariff ya bayyana sahihanci da ingancin Mallam Nuhu Ribadu sabon National Security Adviser na mai girma shugaban kasar Najeriya Asiwaju Bola Ahmed Tinubu a zantawarsa da gidan talabijin na Kaftan Tv.
Gaskiya da riƙon amanar Mallam Nuhu Ribadu ya nuna chanchantartasa a wannan kujerar domin tamkar an ajiye ƙwarya a gurbinta ne.
BABBAR MAGANA: Lalataccen Kirista Daga Kudancin Najeriya Ya Fi Musulmin Kwarai Dan Arewa, Muna Maganar Najeriya Ne Babu Ruwan Mu Da Addinin Musulunci, Inji Kashim Shettima Kan Zaben Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya.
APC National Youths Leader Erinjogunola Dayo Israel Nigeria zatacigaba a mulkin Asiwaju Bola Ahmed Tinubu da Kashim Shettima dukkanmu munyadda da APC Shiyisa duka Nigeria da matasa muka fita mukaima APC kamfen har saida muka tabbatarda taci zabe.
Shugaban Matasan na Jamiyyar APC na shine mutum na farko daya tashi haikan bayan anci zabe ya chigabada hada kan matasa da mutane domin godemasu da zabar APC da nunama duniya Asiwaju zai Mulki Nigeria fiyada Maganar kabilanci ko addini ko Bangarenci.
Mal Abdulrahaman Haruna Danja
SSA Political and intelligence to APC NYL
Wani Christian ✝️ Daya Musulunta A Jiya Daya Ga Watan Ramadan 01/09/1444 || 23/03/2023 #ramadan #christian #muslim
Shaykh Muhammad Bin Uthman