Gawuna Bazaizo ba inji Kotun Koli
Titanoboa Maciji mai shekaru akalla miliyan 58 a duniya.
NDLEA: dalibai 6 cikin 10 a jihar Kano ke shaye-shayen miyagun kwayoyi.
Karfin Hali: Emefiele ya maka gwamnatin tarayya a kotu kan zargin sa da bude asusun kasashen waje guda 593.
Zulum ya kaddamar da aikin tituna uku na kimanin biliya 10 a Maiduguri.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya isa Maiduguri babban birnin jihar Borno domin halartar taron shekara-shekara na babban hafsan sojojin kasa.
Mai masaukin baki Farfesa Babagana Zulum, Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri (Adamawa), Gwamna Agbu Kefas (Taraba), ministan tsaro Mohammed Badaru Abubakar, shugaban majalisar dattawa (Sanata Ali Ndume ya wakilce sa), kakakin majalisar wakilai (Hon Jimi Benson ya wakilce sa), 'yan majalisa, hadimai da sauran manyan sojoji.
Sheikh Dahiru Bauchi, ya bukaci Tinubu da ya tabbatar da hukunta wadanda suka kai harin bam a jihar Kaduna
BIDIYO: Tinubu ya dawo Abuja daga Dubai
mulkan ’Yan Najeriya na da wuyan sha'ani a cewar Buhari.
Shugabannin kungiyar kwadago ta Najeriya sun kaurace wa taron da minista Simon Lalong ya kira da nufin dakile yajin aikin gargadi.
Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya kalubalanci jam'iyyar sa ta PDP da ta dakatar da shi daga jam'iyyar.
Majalisar Dattawa taki Tantance Nasir El-Rufai
Dr. Umar Abdullahi Gwanduje ya zama sabon Shugaban jam'iyar APC ta kasa.
Atiku ya bukaci kotun da ta yi watsi da ayyana Bola Tinubu a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasa.
Ale Rufa'i Kenan wani Shahararen mahaukacin mai kudin Nigeria.
Rahoto: Umar Alhaji Audu
Peter Obi, ya zargi gwamnatin tarayya da karrama barayin kasa da lambobin yabo.
Rahoto: Umar Alhaji Audu
Uwargidan shugaban kasa, Sen. Oluremi Tinubu ta gana da matan Gwamnonin Jihohi 36
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya zama shugaban kungiyar ECOWAS.
Shugaban Hukumar korafe-korafen jama'a da yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano, Barista Muhuyi Magaji, ya ce an tabbatar da sahihancin bidiyon Ganduje
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu yana ganawarsa ta farko da sabbin hafsoshin tsaro.
Rahoto: Umar Alhaji Audu