Katsina24

Katsina24 Katsina24 Shahararriyar Kafar yaɗa Labarai a Harshen Hausa Mafi Shahara a Faɗin Africa.

"Zan yi Amfani da ƙrfin iko da Mulki don ganin an hukunta wannan yaron da yayi min rashin kunya, nafi ƙarfin wani yayi j...
12/11/2025

"Zan yi Amfani da ƙrfin iko da Mulki don ganin an hukunta wannan yaron da yayi min rashin kunya, nafi ƙarfin wani yayi jayayya dani a Najeriya—Cewar Ministan Abuja—Wike"

YANZU-YANZU: Sojojin Amurka s**a gama ƙaddamar da Jihohin da zasu kaiwa Hari a Najeriya.Sojojin Amurka sun shirya tsare-...
06/11/2025

YANZU-YANZU: Sojojin Amurka s**a gama ƙaddamar da Jihohin da zasu kaiwa Hari a Najeriya.

Sojojin Amurka sun shirya tsare-tsaren na yadda zasu kaddamar da hare-hare a Najeriya.

Wannan mataki ya biyo bayan umarnin da Shugaba Donald Trump ya bai wa babbar Hedikwatar Tsaro ta Amurka domin ta yi shirin shiga tsakani bisa zargin cin zarafin Kiristoci.

YANZU-YANZU: China Ta Gargadi Amurka Kan Tsoma Baki a Harkokin Cikin Gida na Najeriya Gwamnatin China ta gargadi Amurka ...
04/11/2025

YANZU-YANZU: China Ta Gargadi Amurka Kan Tsoma Baki a Harkokin Cikin Gida na Najeriya

Gwamnatin China ta gargadi Amurka da ta daina tsoma baki cikin harkokin gida na Najeriya.

Tana mai cewa kowace ƙasa mai cin gashin kanta tana da ‘yancin gudanar da lamurranta ba tare da matsin lamba daga waje ba.

Sannan ta ƙara da cewar a shirye take da ta taimakawa Najeriya da Sojojin y@ƙi da M@k@mai

Wannan jawabi ya fito daga Ministan Harkokin Wajen China, Wang Yi, a yayin wata ganawa da ya yi da takwararsa daga Najeriya a birnin Abuja.

YANZU-YANZU: Burna Boy Ya Bayyana Ƙudurorin Sa Bayan Ya Karbi Addinin Musulunci.Burna Boy Ya Karɓi Musulunci — Mawakin D...
04/11/2025

YANZU-YANZU: Burna Boy Ya Bayyana Ƙudurorin Sa Bayan Ya Karbi Addinin Musulunci.

Burna Boy Ya Karɓi Musulunci — Mawakin Duniya Ya Bayyana Dalilinsa Na Komawa Addinin Musulunci.

Fitaccen mawakin Najeriya, Damini Ogulu, wanda aka fi sani da Burna Boy, ya jawo hankalin Mutane bayan ya bayyana cewa ya karɓi addinin Musulunci.

Wannan magana tasa ta jawo cece kuce a duk faɗin duniya, musamman ma a shafukan sada zumunta, inda mutane ke tofa albarkacin bakinsu.

A cewar Burna Boy, bai sami wani matsin lamba daga kowa ba, sai dai bincike da tunani mai zurfi ne s**a kai shi ga yanke wannan shawara.

Ya ce ya dade yana bincike akan wane Addini ne na gaskiya a rayuwa, kuma a ƙarshe zuciyarsa ta samu natsuwa da Musulunci.

“Na duba addinai da dama, na tambayi kaina menene gaskiya game da rayuwa da manufar ɗan adam. A ƙarshe, zuciyata ta kwantar da hankali da Musulunci — shi ya sa na karɓe shi,” in ji Burna Boy.

Mawakin ya ƙara da cewa shi Mutum ne mai ladabi da girmamawa ga dukkan addinai, kuma yana ganin cewa bai k**ata addini ko ƙabila su zama abin rarrabuwa tsakanin su ba.

Ya ce abin da yafi muhimmanci shi ne rayuwa cikin gaskiya, tausayi da zaman lafiya.

“Addini ba ya nufin nuna banbanci ko ƙiyayya. Abin da na fahimta daga Musulunci shi ne zaman lafiya, gaskiya da biyayya ga Ubangiji,” a cewar mawakin.

Burna Boy, wanda ya shahara da wakoki irin su “Last Last”, “City Boys”, da “Ye”, ya ce burinsa yanzu shi ne ya ci gaba da rayuwa bisa gaskiya da rikon addini, ba wai don yayi suna ko samun daukaka a duniya ba.

Labarin ya jawo cece-kuce a kafafen sada zumunta, inda wasu ke nuna farin ciki da wannan mataki, yayin da wasu kuma ke tambaya ko wannan canji zai shafi salon wakokinsa a gaba.

Duk da haka, Burna Boy ya bayyana ewar Allah ne kaɗai mai yanke hukunci akan wani abu da ya shafi kasuwanci ko shahara.

YANZU YANZU: Shugaban kasar Amurka Donal Trump ya bayyana cewar:Zai kafa sansanin sojojin Amurka a yankin Niger Delta da...
03/11/2025

YANZU YANZU:

Shugaban kasar Amurka Donal Trump ya bayyana cewar:

Zai kafa sansanin sojojin Amurka a yankin Niger Delta dake Nigeriya domin Yaki da Boko Haram.

Donal Trump Ya Sake Bayyana Shirinsa: “Zamu Juya Akalar M@k@m@n Mu Zuwa Manyan Biranen Najeriya”   Shugaban Amurka, Dona...
02/11/2025

Donal Trump Ya Sake Bayyana Shirinsa:

“Zamu Juya Akalar M@k@m@n Mu Zuwa Manyan Biranen Najeriya”

Shugaban Amurka, Donal Trump, ya bayyana shirin sa na kaiwa Kiristoci Ɗauki a Najeriya.

inda ya bayyana cewar za su juya akalar M@k@m@n su zuwa manyan biranen Najeriya — Abuja, Lagos, da Kaduna — domin taimakawa wajen kare Kiristoci da tabbatar da zaman lafiya.

LABARI DA ƊUMI-ƊUMI:Sojojin Najeriya sun fara gwajin Makamin domin kare hare-haren da America ke shirin kawo a manyan bi...
02/11/2025

LABARI DA ƊUMI-ƊUMI:

Sojojin Najeriya sun fara gwajin Makamin domin kare hare-haren da America ke shirin kawo a manyan biranen: Abuja Lagos da Kaduna.

Atisayen gwajin mak**an ya fara ne daga babbar Hedikwatar tsaro ta Najeriya dake Kaduna, zuwa babban dajin Kontagora dake Jihar Neja.

Zuwa yanzu gwajin yayi nisa, kuma ba da jimawa ba za'a fara cilla su zuwa sararin Samaniya.

MAGANAR JUYIN MULKI A NAJERIYA: GA GASKIYAR ABIN DA YA FARUA ‘yan kwanakin nan, an cika shafukan Facebook da labarai mas...
19/10/2025

MAGANAR JUYIN MULKI A NAJERIYA: GA GASKIYAR ABIN DA YA FARU

A ‘yan kwanakin nan, an cika shafukan Facebook da labarai masu zafi da ke cewa wasu jami’an soja suna yunkurin yin juyin mulki a Najeriya 😳🇳🇬

Wannan batu ya tada hankula sosai a tsakanin al’umma da masu bibiyar siyasa.

📰 Rahotanni daga kafafen yada labarai irin su "Premium Times" da "SaharaReporters" sun nuna cewa an k**a wasu jami’an soja (daga Captain zuwa Brigadier General) don bincike kan wasu tarurruka da s**a gudanar.

📰 An kafa kwamitin bincike don gano hakikanin abin da ya faru.

Amma fa…
Hedikwatar Tsaro ta (DHQ) ta fito fili ta karyata labarin cewa ana shirin yin juyin mulki.

Ta bayyana cewa:
👉 K**a jami’an da aka yi bincike ne na cikin gida, ba wai juyin mulki ba.
👉 Sun roƙi jama’a da su yi watsi da labaran ƙarya da ake yaɗa wa a shafukan sada zumunta.

A wata majiyar kuma...
📰 Fact-checkers sun nuna babu wata hujja mai ƙarfi da ta tabbatar da yunkurin juyin mulki — babu bidiyo, hotuna ko sanarwar gwamnati da ta tabbatar da hakan.

Address

Malumfashi
832103

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Katsina24 posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Katsina24:

Share