Jarumar Kannywood, Khadija Kabir Ahmad da aka fi sani da Mai Numfashi da Hukumar Tace Finafinai ta Kano ta dakatar na tsawon shekara biyu ta ce ta tuba.
A wani bidiyo da ta wallafa jiya a shafinta na Tiktok, Mai Numfashi ta nemi afuwar hukumar da duk wadanda bidiyon ya batawa, inda ta ce ita kanta ba ta ji dadin abubuwan da ta aikata a bidiyon ba.
GAWUNA ko ABBA
Ku saurari yadda gasar zata kaya✅
Mu Shaƙata: Daga TikTok 1
Tare da mai waƙar Aljanu👇😂😂
Gaskiya Content creators ɗinnan masu fakewa da Hausa/Muslim ya kamata a dakatar da su.
Cikin Hawaye Abdallah Amdaz Ya wanke Kansa Daga Zargin Da Yan Kannywood Suke Masa Na Bata Musu suna.
Video Da Yasa A Dakatar Da Sahir Abdul Malam Ali Daga Kannywood, Amma Wasu Suna Ganin Faɗakarwa Yayi A Video
Kanawa yarinyar nan tace kuyi hakuri
Matarka ta Sunnah..ni banga abin burgewa ba.
Dutsen tanshi Ya dawo kan Kanawa.
To Kanawa Dutsen Tanshi ya dawo kanku.
DSS SUN KAMATA SABODA WADANNAN KALAMAN, SAI A KIYAYE.
Nayi bayani dallah-dallah yadda zaka cire kudi daga TikTok. Ka shiga comments section kayi following TikTok account nawa domin karin bayani.👇👇