Dan Majalissar Tarayya Mai wakiltar kananan hukumomin Kurfi da Dutsinma Hon. Aminu Balele Kurfi Dan-Arewa ya kaddamar da Bada Tallafin kayan Azumi Wanda suka hada da Shinkafa,Taliya, Makaroni da kudade kimanin Naira Miliyan 50 (#50,000,0000) ga al'ummar kanana hukumomin gida biyu don samun saukin matsin Rayuwa.
A lokacin kaddamar da Tallafin,Dan Majalissar Tarayyar ya samu wakilcin Hon. Shu'aibu Iliyasu Shagali(Matawallen Kurfi)
Jawabin Sheikh Daurawa na farko bayan komawarsa Mukamin sa na Hisbah ta Kano
Ya zama dole gwamnati ta dauki mataki kan tsadar rayuwa kafin talaka ya fusata - Gwamnan Katsina Dr. Dikko Umar Radda
Taron Kaddamar da Bada Tallafi ga Dalibai, Marayu,da Matan da Mazajen su suka Rasu Wanda Tsaffin Daliban Makarantar Mata ta Jibia na Shekarar 1988 suka Dauki Nauyin badawa wato Jibia Old Girls Association 1988 (JOGA ).
Jawabin Gwamnan Jahar Katsina Malam Dikko Umar Radda Dan gane da ginin gidaje dubu Daya 1000 da Gwamnatin Tarayya zata gina ma yan gudun hijira a jahar Katsina karkashin shirin "Pulako Initiative".
Da fatan Ubangiji Allah ya Kara zaunar da jahar Katsina lafiya dama Kasar Baki Daya tare da dauwamammen ARZUKI.
Mafi ƙankantar damusar African bloockfooted 🐈
Wannan sune sabbin jami'an tsaron da Gwamnatin Jahar Zamfara ta kaddamar..
Kalli yadda al'umma kema Gwamnan Jahar Katsina Malam Dikko Radda fatan alheri a hanyar sa ta dawo wa daga Zamfara ta hanyar da tafi munin matsalar tsaro Kauran Namoda,Zurmi-Jibia Katsina.
Da fatan Ubangiji Allah ya Kara zaunar da Kasar mu lafiya tare da dauwamammen ARZUKI AMIN...
Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Raɗɗa yana kaddamar da kashin farko na Daliban da Gwamnatin Jihar Katsina za ta ɗauki nauyin Karatun su Ɗalibai 41 zuwa Ƙasar Masar.
Gwamnan Jahar Katsina Malam Dikko Umaru Radada ya kaddamar da RANO AIR a jahar Katsina domin saukaka ma al'ummar Jahar Katsina wajen tafiye-tafiye...
Matan Bariki...
Mushakata da wannan manyan Mata
Ziyarar da Young Shaikh ya Kaima Shaikh Malam Bello Yabo Sokoto
Hira da mai ɗakin gwamnan Katsina
Hajiya Fatima Dikko Radda, mai ɗakin gwamnan jihar Katsina, ita ce shugabar wata gidauniya da ke yaƙi da cutar sankarar mama(Nono) ta mata da ta mahaifa.
Ta ce a yanzu baban aikin da ta sa a gaba shi ne yaƙi da cutar sankarar mama da ta mahaifa, kasancewa cutar sankarar mama ce ta yi ajalin mahaifiyarta, kamar yadda ta shaida wa BBC.
Kan haka ne ta sha alwashi yaki da cutar, don kare 'yan'uwanta mata daga kamuwa da cutar.
Ta kuma ce burinta shi ne ci gaba da aiki da gidauniyarta domin wannan aiki, da kuma inganta ilimin 'ya'ya mata
Sakon Barka da Sabuwar Shekara ta 2024 daga ma idakin gwamnan Jahar Katsina Haj. Fatima Dikko Radda (Zinariyar Gwagwaren Katsina).
Da fatan Ubangiji Allah ya tabbatar Mamu da alkhairan dake cikin ta,sharrin Kuma Dake cika Ubangiji Allah ya Kare mu daga gare shi ya sauya Mamu zuwa Mafi alheri.
Allah ya zaunar da jahar Katsina lafiya tare da dauwamammen ARZIKI dama Kasar Nageriya Baki Daya AMIN...
Jawabin Kwamishinan yada labarai na Jahar Katsina Hon. Bala Salisu Zango.
Taron Manema labarai kan aikace-aikace da nasarorin Gwamnatin jihar Katsina Wanda kwamishinan yada labarai, Hon. Bala Salisu Zango ya gabatar.
Kai tsaye Taron Manema labarai kan aikace aikace da nasarorin Gwamnatin jihar Katsina Wanda kwamishinan yada labarai, Hon. Bala Salisu Zango zai gabatar.
SANARWAR! SANARWAR!!
Za'a bude sabon katafaren gidan abinci na Katsina City Restaurant,ranar Laraba 3 ga watan Janairu 2024.
Za'a gudanar da taron ne a harabar sabon gidan abincin dake kan tatin RingRoad kan shataletalen hanyar Kano kusa da gate din Sardauna Estate dake cikin birnin Katsina.
Dawowar Mai Martaba Sarkin Daura Alh. Umar Faruk Umar daga Kasa Mai tsarki (Saudia) bayan Kammala aikin Ibadar Ummarah tare da binciken lafiyar sa..