Kelly Clarksoп Favorite

Kelly Clarksoп Favorite Businesses page

05/04/2024
Hotunan mista Toco, mutumin da ya kashe dalar Amurka dubu 14 domin likitoci su mayar da shi kare. Yana daya daga cikin b...
07/09/2023

Hotunan mista Toco, mutumin da ya kashe dalar Amurka dubu 14 domin likitoci su mayar da shi kare.

Yana daya daga cikin burikan da Toco yake da su na ganin ya zama kare a rayuwar sa

Wannan shi ne hoto na farko tun bayan kammala aikin da likitoci s**ayi masa

Kwaki ne yake zuke muku jini ba mata masu bara ba.
06/09/2023

Kwaki ne yake zuke muku jini ba mata masu bara ba.

Official YouTube Channel For Sanata Kawu Sumaila Reporters
06/09/2023

Official YouTube Channel For Sanata Kawu Sumaila Reporters

Sanata Kawu Sumaila Reporters Kano Nigeria Kuyi Subcribe Yanzu Domin Kawo muku Ayyukan Sanata Kawu Sumaila

Sadi Sidi Sharifai___Kwana Darin 100 Abba
06/09/2023

Sadi Sidi Sharifai___Kwana Darin 100 Abba

Kwana Darin Abba By Sadi Sidi Sharifai

Tijjani Gandu_Kwana Darin 100 Abba
06/09/2023

Tijjani Gandu_Kwana Darin 100 Abba

Shifa Abba ko maganar rashin kudi ba yayi kawai aiki yake antayowaKaf Nigerian wane gwamna ka sani Wanda yafi Abba aikiW...
05/09/2023

Shifa Abba ko maganar rashin kudi ba yayi kawai aiki yake antayowa
Kaf Nigerian wane gwamna ka sani Wanda yafi Abba aiki
Wasilu Kawo

ʏᴀᴋᴜᴋᴇ ɢᴀɴɪɴ ᴡᴀɴɴᴀɴ ʜᴀᴅɪɴ🤔.
05/09/2023

ʏᴀᴋᴜᴋᴇ ɢᴀɴɪɴ ᴡᴀɴɴᴀɴ ʜᴀᴅɪɴ🤔.

Har Yanzu Ba'a Samu Wanda Zai Auri Murja ba,Dan Allah Kuzo Kuyi Jihadi.😪
05/09/2023

Har Yanzu Ba'a Samu Wanda Zai Auri Murja ba,Dan Allah Kuzo Kuyi Jihadi.😪

04/09/2023

Bakwana na Yar Mariya yace a fadawa Abba Gida Gida ya kawo masa dauki kokuma ya busa kaho kowa ya mutu

Arewa Gyara Kayanka MovementIna Gabatar Muku Da Sabuwar Kungiya Mai Suna Arewa Gyara Kayanka Movement.Arewa Gyara Kayank...
03/09/2023

Arewa Gyara Kayanka Movement

Ina Gabatar Muku Da Sabuwar Kungiya Mai Suna Arewa Gyara Kayanka Movement.

Arewa Gyara Kayanka Movement, Wata Kungiya Ce Da Mai Girma Shugaban Kasar Mawaka Alhaji Dauda Kahutu Rarara, Tare Da Wasu Al-Ummar Arewacin Nigeria 🇳🇬 S**a Kafata, Domin Wayar Da Kan Al-Ummar Arewa.

Kadan Daga Cikin Manufar Kungiyar

1- Kungiyar An Kafata Ne, Domin Taimakon Al-Ummar Arewacin Nigeria 🇳🇬

2- An Kafa Kungiyar Ne Domin Wayar Da Kan Al-Ummar Arewa, Mutaimaki Junan Mu.

Misali

Halin Fatara Da Talauci Da Al-Ummar Mu, Na Arewa Suke Fama Dashi Yanzu, Kungiyar Zata Wayar Da Kan Al-Ummar Arewa Domin Idan Kana Da Karfin Raba Kayan Abinchi Ga Al-Ummah Toh Dan Allah Kataimaka Kafito Karaba, Idan Kana Da Damar Raba Shinkafa Kwano Daya Kada Ka Raina, Dan Allah Kataimakawa Al-Umma, Hakan Taimakon Junan Mune.

3- Bawa Al-Ummar Arewa Shawara Su Taimaki Jami'an Taro Akan Aikin Su, Hakan Shine Zai Kara Kawo Mana Zaman Lafiya a Arewacin Nigeria 🇳🇬

Za'a Fara Wannan Gangami Ne Yau a Jahar Katsina, Kuma Kungiyar Zataje Duk Wata Jaha Dake Arewacin Nigeria 🇳🇬 Domin Gudanar Da Wannan Taro.

Allah Kataimaki Al-Ummar Arewa....

Rabi'u Garba Gaya
Media Aide To Dauda Adamu Abdullahi Kahutu Rarara.

03/09/2023

Wai har yanzu fatawar cewa, idan Talauci ya matsa maka ka ƙara Aure tana aiki kuwa?

Yan Bindiga Sun Harbe Mutum 5 A Wani Masallaci A KadunaYan bindiga sun kai hari a wani masallaci da ke kauyen Saya-Saya ...
03/09/2023

Yan Bindiga Sun Harbe Mutum 5 A Wani Masallaci A Kaduna

Yan bindiga sun kai hari a wani masallaci da ke kauyen Saya-Saya a Karamar Hukumar Ikara ta Jihar Kaduna, inda s**a kashe mutum bakwai.

An kashe biyar a cikin masallacin, yayin da sauran biyun aka kashe a wurare daban-daban a yankin

Lamarin ya faru ne da misalin karfe 8 na dare a lokacin da mutanen kauyen ke yin Sallar Isha’i a wani masallaci da ke yankin, kamar yadda wakilinmu ya ruwaito.

Wani mazaunin kauyen mai suna Dan Asabe, ya ce an garzaya da wasu mutanen kauyen biyu da s**a samu raunukan harbin bindiga zuwa asibiti domin yi musu magani

Hakimin kauyen, Malam Abdulrahaman Yusuf ya tabbatar da faruwar lamarin, inda ya ce shugaban ‘yan banga na kauyen na cikin wadanda aka kashe a cikin masallacin.

Ya ce jami’an tsaro da s**a hada da sojoji da ’yan sanda daga garin Ikara da kuma yankin Palgore sun isa wurin da misalin karfe 12:30 na safe, amma zuwa lokacin, ‘yan bindigar sun bar kauyen.

A cewarsa, daya daga cikin wadanda s**a samu raunukan harbin bindiga an kai shi asibitin Aminu Kano domin yi masa magani.

Mukaddashin kakakin rundunar ’yan sandan jihar, Mansir Alhassan, wanda ya tabbatar da faruwar lamarin, ya ce an tura jami’an tsaro zuwa dazuzzukan da ke kusa da su domin zakulo wadanda s**a aikata wannan aika-aika.

KOWA YA SHIGA TAITAYIN SA: ‘Gida ko na Minista ne, ko na ‘Ambasada, idan ba bisa ƙa’ida aka gina shi ba, sai na kai shi ...
03/09/2023

KOWA YA SHIGA TAITAYIN SA: ‘Gida ko na Minista ne, ko na ‘Ambasada, idan ba bisa ƙa’ida aka gina shi ba, sai na kai shi ƙasa’

– Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT) Abuja, Nysome Wike, ya tabbatar da cewa zai yi ba-sani-ba-sabo wajen rushe duk wani gini da aka yi ba bisa ƙa’ida ba a Abuja.

Haka dai ya jaddada a cikin wani sabon bidiyon sa, wanda aka watsa a ranar Juma’a.

Wike ya yi wannan gargaɗin mako ɗaya bayan yaɗa wani bidiyon sa, inda aka nuno shi ya na gargaɗin cewa ba zai bari a riƙa kafa rumfar laima ana ‘yan saide-saiden kayayyaki a gefen t**inan Abuja ba.

A cikin sabon bidiyon, wanda bai wuce minti ɗaya ba, an nuno Wike ya na cewa:

“Duk wanda ya yi gini a shacin wuraren shaƙatawa masu bishiyoyi (green areas), to za mu rushe shi. Ginin ko ma na wane ne sai ya je ƙasa.

“Ko kai Minista ne ko Jakada, idan ka yi gini a wurin da ba a ce a yi gini ba, ko kuma ka yi gini ba bisa ƙa’ida ba, zan rushe shi.”

PREMIUM TIMES Hausa ta buga labarin da Minista Wike ya ce zai fatattaki masu kasa kaya gefen t**i da masu karakainar tallace-tallace.

A cikin labarin, Ministan Babban Birnin Tarayya, FCT Abuja, Nysome Wike, ya sha alwashin cewa zai fatattaki duk masu kasa kaya gefen t**i a cikin Abuja su na ‘yan saide-saiden kayayyaki.

Cikin wani faifan bidiyon da ke yawo a soshiyal midiya, an nuno Wike ya na cewa, “ba zan amince haka kawai a zo ana kafa laima gefen t**i a cikin Abuja ba, ana wasu harkokin kasuwanci.

“Babban aiki na shi ne tabbatar da wanzuwar zaman lafiya da bunƙasa Abuja. Ba a gina Abuja don a riƙa tallace-tallace da saide-saiden kayayyaki barkatai ba.

“Ina mamakin yadda za ka ga mutum ba a san daga inda ya ke ba, ya zo ya kafa ‘yar rumfar laima (umbrella) a gefen t**i, wai ya na sayar da kayayyaki. To wannan barazana ce ga mazauna Abuja.

“Saboda irin su infoma ne na ‘yan fashi. Su na zaune ƙarƙashin ‘yar laima duk su na lura da shige-da-ficen masu gidaje. Ka na shiga gida sai dai ka ji sun kira ‘yan fashi, sun ce mutumin fa ya dawo, ya shiga

02/09/2023

Ya Kai Mai Jiran Hukuncin Kotu
Shin Kaci Akwatunka
Shin Kaci Mazabar Ka
Shin Kaci Karamar Hukumar Ka. ?
Inji MG ABBA SUMAILA

02/09/2023

Wlh ko babankane Ganduje ko gawuna kagayawa kwankwaso ko Abba gida gida magana sai mungaya maka jahilai Wanda Basu fahimci komaiba
Inji Alhajiji Nagoda
🎤🎤🎤

Address

Kano
Kano

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Kelly Clarksoп Favorite posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Videos

Share

Category