AiReporters

AiReporters At Ai-Reporters, we feed our audience with reliable news, educational content, and entertainment.

Shugaban Kwamitin Sojojin Najeriya na Majalisar Dattawa Ya Jagoranci Kare Kasafin Kuɗin RundunarShugaban Kwamitin Sojoji...
14/01/2025

Shugaban Kwamitin Sojojin Najeriya na Majalisar Dattawa Ya Jagoranci Kare Kasafin Kuɗin Rundunar

Shugaban Kwamitin Sojojin Najeriya na Majalisar Dattawa, Sanata Abdul'aziz Musa Yar'adua ya jagoranci aikin kare kasafin kuɗin Rundunar Sojojin Najeriya na Dokar Kasafin Kuɗi ta 2025.

Wannan aiki ya gudana ne domin tabbatar da cewa an yi la’akari da buƙatun rundunar a cikin kasafin kuɗin ƙasar.

A yayin kare kasafin kudin, Sanatan da sauran abokan aiki sa a cikin kwamitin sun yi jinjina ga Rundunar Sojojin Najeriya bisa yadda ta yi aiki tuƙuru a cikin shekarar da ta gabata domin tabbatar da tsaron ƙasarmu.

Haka kuma sun jajirce wajen ware kuɗi masu yawa domin tabbatar da cewa Rundunar ta samu kayan aikin da s**a dace domin ci gaba da kare ƙasar Najeriya.

Ina son yara amma bana sha'awar haíhúwa Kwata-kwata saboda tsoroɲ rigimar su -inji Nafisat AbdullahiJaruma Nafisa Abdull...
14/01/2025

Ina son yara amma bana sha'awar haíhúwa Kwata-kwata saboda tsoroɲ rigimar su

-inji Nafisat Abdullahi

Jaruma Nafisa Abdullahi ta bayyana cewa duk da tana jin daɗin hulɗa da jarirai kuma suna bata sha'awa, to amma ba ta tunanin ta shirya haihuwar ƴaƴa na kanta saboda ba zata iya daukar nauyi da ƙalubalen da ke tattare da renon su ba.

Tace "Ina son jarirai, ina son wasa da su kuma suna bani sha'awa to amma ba ni da juriya wajen rigimarsu, idan yaro ya rikice maka da rigima wani lokacin sai ka rasa ina zaka saka kanka. Don haka bana tunanin zan yarda na haifi jarirai na kaina... 🫠" a cewar Jarumar

Me zaku ce?

14/01/2025

EFCC Ta K**a Jami’ai Biyar Na Hukumar Tattara Haraji Ta Jihar Katsina A Kan Zargin Satar Sama Da Bilyan Guda Na Naira

Shugaban Amurka, Joe Biden da Firaiministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu sun tattauna ta waya a daidai lokacin da ake ci...
13/01/2025

Shugaban Amurka, Joe Biden da Firaiministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu sun tattauna ta waya a daidai lokacin da ake ci gaba da zura ido dangane da batun tsagaita wutar Gaza – a makon ƙarshe na Biden a matsayin shugaban Amurka.

Isra'ila, Benjamin Netanyahu sun tattauna ta waya a daidai lokacin da ake ci gaba da zura ido dangane da batun tsagaita wutar Gaza

A tunanin ku me ya jawo aka ci Real Madrid
12/01/2025

A tunanin ku me ya jawo aka ci Real Madrid

12/01/2025

Rundunar Sojin Nijeriya ta ce ta kashe ‘yan ta’adda 25 da jikkata 18 da tarwatsa sansanonin ‘yan ta’adda a Jihar Zamfara.

12/01/2025

Arewa Mufarka-: Kalam Malam Daurawa Gameda Halin Kunci Da Yara Ke ciki. kuyi subscribe a youtube chanel din mu https://www.youtube.com/

12/01/2025

National Grid collapse, first in 2025.” The story circulates, and our audience among victims of the misinformation,

12/01/2025

Efforts are still on the ground to rescue more victims, "miners," trapped in the collapsed mining site at the flooded rat-hole by a joint res

12/01/2025

ana daka danye ararrabi da jar kanwa ana liqawa jikin haqorin dake ciwon sannan ana shan garin ararrabi ana warkewa daga kowane irin ciwon

11/01/2025

A Dafa Bawon Dorawa Guda Daya Rak da Ruwa Lita 2 Asha Qaramin Kofi Sau daya a rana Lokacin da zaa Sha Asa Zuma Cokali Daya

11/01/2025

early morning of Friday when daredevil criminals tied them up to carry out the vandalism of the transformer in the Institute compound.

Yanzu-Yanzu: Wutar Najeriiya ta kara samun matsala a karon farko a shekarar 2025.
11/01/2025

Yanzu-Yanzu: Wutar Najeriiya ta kara samun matsala a karon farko a shekarar 2025.

10/01/2025

Gobara Ta Lalata Sama da Gidaje 10,000 a California, Mutane 7 Sun Mutu Jami’ai a birnin Los Angeles sun ce mummunar gobarar daji ta lalata sama da gidaje dubu 10 da wasu gine-gine a jihar Californian. Adadin waɗanda aka tabbatar da mutuwarsu ya kai 7, ana kuma ci gaba da neman wasu. Brad Sherman ...

10/01/2025

tsohon Shugaban Ma’aikata da Kwamishinan Kudi a lokacin mulkin tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai,

Hence, I will seize the opportunity to reveal that the arrangement for the payment of the ₦77,000 minimum wages had been...
10/01/2025

Hence, I will seize the opportunity to reveal that the arrangement for the payment of the ₦77,000 minimum wages had been finalised.

National Youth Service Corps (NYSC), will begin receiving their set allowance of ₦77,000 in compliance with the country’s already adopted

Following the outcry by concerned citizens in the country, the Nigerian Police Cyber Crime Centre launched investigation...
10/01/2025

Following the outcry by concerned citizens in the country, the Nigerian Police Cyber Crime Centre launched investigations into the matter and had only examined it. It’s a case of procurement fraud, not a cyber breach as widely spread and reported.

Nobody has gained access to or hacked the Enugu state government account; any reports or allegations about N1.09BN theft should be regarded

Address

Suits 187 Sky Memorial Shopping Complex, Zoo Road Kano
Kano
700224

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when AiReporters posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to AiReporters:

Videos

Share