Usman imam Muhammad

Usman imam Muhammad Politician, Self-reliant.

May God protect our faith.❤️


حين تناديك امك و تختارك من بين أخوتك لتقضي لها حاجة فأعلم حينها ان الله تعالى ساق إليك عبادة خصك بها دون غيرك فلا تفرط في الطاعة

BREAKING NEWS...Majalisar dokokin jihar Kano ta gabatar da ƙudirin samar da rundunar tsaro ta jihar Kano, domin inganta ...
28/01/2025

BREAKING NEWS...

Majalisar dokokin jihar Kano ta gabatar da ƙudirin samar da rundunar tsaro ta jihar Kano, domin inganta harkokin tsaro a Kano tare yaƙi da masu aikata laifuka.

Idan Ƙudurin ya zama doka za'a baiwa rundunar ƙarfin ikon ɗaukar makami, da ƙarfin iko kamawa, tsarewa tare da gurfanar da masu laifi a jihar Kano.

Jihar Kano Zata Kirkiri Rundunar Tsaro Mai Zaman Kanta Wacce Majalisa Zata Basu Damar Rike Makami Domin Kare Rayuka Da D...
28/01/2025

Jihar Kano Zata Kirkiri Rundunar Tsaro Mai Zaman Kanta Wacce Majalisa Zata Basu Damar Rike Makami Domin Kare Rayuka Da Dukiyoyin Al’ummar Jihar Kano.

❤️
28/01/2025

❤️

28/01/2025

Jawabin hakan ya fito ne a cikin wata sanarwa da daraktan yaɗa labarai na Gwamnan Kano, Malam Sanusi Bature Dawakin Tofa, ya fitar a safiyar wannan rana ta Talata.

Ibrahim Adam, matashi mai shekaru 32, wanda ya kammala karatunsa a fannin Kimiyyar Siyasa daga Jami’ar Bayero ta Kano, yana daya daga cikin fitattun matasa masu tasiri a kafafen sada zumunta da s**a inganta ayyukan wannan gwamnatin mai ci.

A baya, ya rike matsayin Mataimaki na Musamman ga Alhaji Abba Kabir Yusuf a lokacin da yake takarar gwamnan jihar Kano daga shekarar 2020 zuwa 2022.

Daga bisani, Ibrahim ya zama Mataimaki na Musamman ga Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP, matsayin da ya rike har zuwa nadinsa a matsayin Mai Ba da Shawara na Musamman ga Gwamna kan harkokin yaɗa labarai.

Gwamnan ya taya sabon wanda aka nada murna, tare da bukatar ya nuna aiki tare, jajircewa, da kwarewa wajen samar da muhimman bayanai kan manufofi da shirye-shiryen gwamnatin.

Congrat Ibrahim AdamSpecial Adviser InformationAllah Ya Sanya Alkhairi
28/01/2025

Congrat Ibrahim Adam
Special Adviser Information

Allah Ya Sanya Alkhairi

28/01/2025

Press Statement
28th January 2025

Breaking: Kano Governor Appoints Social Media Influencer Ibrahim Adam as Special Adviser on Information

In his continued efforts to ensure inclusiveness and youth engagement for effective service delivery, Kano State Governor, Alhaji Abba Kabir Yusuf, has appointed Ibrahim Adam as Special Adviser on Information.

This was disclosed in a statement issued by the Governor’s spokesperson, Mr. Sanusi Bature Dawakin Tofa.

Ibrahim Adam, a 32-year-old graduate of Political Science from Bayero University, Kano, is one of the vibrant social media influencers who have strategically promoted the achievements of the present administration.

He previously served as Personal Assistant to Alhaji Abba Kabir Yusuf during his tenure as the gubernatorial candidate of Kano State between 2020 and 2022.

Subsequently, Ibrahim was appointed as Special Assistant to Senator Rabiu Musa Kwankwaso, the NNPP Presidential candidate, a position he held until his recent appointment as Special Adviser to the Governor on Information.

The Governor congratulated the appointee and urged him to demonstrate teamwork, dedication, and commitment to service by providing strategic information about the policies and programmes of the present administration.

Signed,
Sanusi Bature Dawakin Tofa
Director General,
Media and Publicity
Government House

Alhamdulillah 🩶
28/01/2025

Alhamdulillah 🩶

28/01/2025

9jafoodfiesta invites you to our Lunching in Kano State as we intend to train 3000 youths on Culinary, ICT, Agriculture (Fishery and Poultry), and Fashion Design in Kano State for free including Persons with Disabilities.
Supported by the office of The SA on Youths and Sports Kano State.
Hon. Sani Danja.

Ga dama ta samu ga alarammomi. Ayi maza a gwada. A kuma sanarwa da mahaddata Al-Kurani suyi maza su shiga wannan tsari. ...
28/01/2025

Ga dama ta samu ga alarammomi. Ayi maza a gwada. A kuma sanarwa da mahaddata Al-Kurani suyi maza su shiga wannan tsari.

Za a rufe shi nan da yan kwanaki kadan.

28/01/2025

Idan Allah yasa an ganshi a kai shi gidan Mai Unguwa na Cikin garin Wudil dake Jihar Kano ko a kira 08036471035 da kuma 08038700007

Address

Kano

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Usman imam Muhammad posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Usman imam Muhammad:

Videos

Share