Radio New world fm 95.5 Dutse

Radio New world fm 95.5 Dutse 𝗝𝗜𝗚𝗔𝗪𝗔 𝗦𝗧𝗔𝗧𝗘 𝗥𝗔𝗗𝗜𝗢 𝗔𝗠/𝗙𝗠 𝗝𝗥𝗖
𝑅𝐴𝐷𝐼𝑂 𝑁𝐸𝑊 𝑊𝑂𝑅𝐿𝐷 95.5 𝐹𝑀 𝐷𝑈𝑇𝑆𝐸

DAGA MASARAUTAR ZAZZAU:-TARON TUNAWA DA ALI AKILUA Gidan Tarihi na Jami'ar Ahmadu Bello wanda ke Kaduna da safiyan yau a...
21/04/2024

DAGA MASARAUTAR ZAZZAU:-

TARON TUNAWA DA ALI AKILU

A Gidan Tarihi na Jami'ar Ahmadu Bello wanda ke Kaduna da safiyan yau a matsayin Wakilin Mai Alfarma Sarkin Muslimi, Sultan Muhammadu Sa'ad Abubakar III, a Matsayin Uban Taro, Mai Martaba Sarkin Zazzau ya halarci taro lakcha karo na Biyu domin tunawa da Marigayi Sakataren Gwamnatin Arewa Alhaji Ali Akilu.
Alhaji Mahmoud Yayale Ahmed Ajiyan Katagum ne ya gabatar da lakchan a inda Alhaji Bashir Dalhatu Wazirin Dutse ya zama Shugaban Taro.
Daga cikin mahalarta taro.

Radio New world fm 95.5 Dutse

Labari mai daɗin ji ga 'ƴan Najeriya.Nan da kwanaki uku masu zuwa man Ɗangote zai wadata lungu da saƙo da ke fadin kasar...
21/04/2024

Labari mai daɗin ji ga 'ƴan Najeriya.

Nan da kwanaki uku masu zuwa man Ɗangote zai wadata lungu da saƙo da ke fadin kasar Nan.

Rahotanni sun ambato cewar da safiyar ranar Juma'a a karon farko matatar man Ɗangote ta fara siyar da tataccen man Fetur ga 'ƴan kasuwa da masu gidajen mai cikin farashi mai Rahusa.

Ga yadda Farashin ya kasance :

Farashin Gas Naira 900.
Farashin Fetur Naira 450.
Allah ka kawo Mana saukin kasar From Dantalaka Magazu
Radio New world fm 95.5 Dutse

21/04/2024

Yau za'a kece raini tsakanin Real Madrid da Barcelona a gasar Laliga,
Babban wasan hamayya na kasar sifaniya inda Real Madrid take kan teburin gasar da maki 78 ita Kuma Barcelona take biye mata da maki 70.

Kuna ganin akwai kungiyar da zata kawowa Real Madrid tsaiko wajan lashe gasar Laliga?

His Highness Khalifa  Muhammad Sanusi II receives an Honorary Degree from Ibonyi State University.Doctor of Political Ec...
21/04/2024

His Highness Khalifa Muhammad Sanusi II receives an Honorary Degree from Ibonyi State University.

Doctor of Political Economy (Honoris Causa)
Radio New world fm 95.5 Dutse

I paid a condolence visit, today, April 20, 2024, to the Emir of Bade (Mai Bade), His Royal Highness, Alh. Abubakar Umar...
21/04/2024

I paid a condolence visit, today, April 20, 2024, to the Emir of Bade (Mai Bade), His Royal Highness, Alh. Abubakar Umar Suleiman, over the recent killing of three civilians in Gashu’a, the headquarters of Bade local government area of Yobe state.

During the visit, we all prayed for the repose of the souls of the deceased; and for their families whom they left behind. His Royal Highness also seized the opportunity to give me his blessings.

Thereafter, I proceeded to A***k village in Usur/Dawayo ward, Bade LGA, to commission the newly constructed comprehensive Primary Healthcare Centre. It is among one of several others that my foundation – the SENATOR AHMAD IBRAHIM LAWAN FOUNDATION – has built over the years.

Access to quality healthcare is a basic human right that everyone should be entitled to. It is against this backdrop that I pushed in the past for the establishment of primary healthcare centers across my Yobe North Senatorial District to complement the extraordinary effort of the Yobe state government under the leadership of His Excellency, Rt. Hon. Mai Mala Buni, CON.

It is my considered view that the establishment of primary healthcare centers at the ward/local government levels represent a major step towards addressing the disparity in provision of healthcare for urban and rural communities; as well as ensuring that every individual has access to the care they deserve.

The importance of primary healthcare cannot be overstated. It is often the first point of contact for individuals seeking medical assistance and plays a significant role in promoting health, preventing diseases, and providing essential care to those in need.

Hopefully, the staff at the newly commissioned healthcare center in A***k will be trained to provide a wide range of services, including but not limited to maternal and child health, vaccinations, family planning, and treatment for common illnesses.

While commissioning the primary healthcare center, I underscored the need for the prioritisation of healthcare. I also donated several items such as motorcycles, generators, medical supplies, amongst others to facilitate the smooth running of the centre.

I assured my constituents that my work towards the development of Yobe North does not end here, as I remain committed to doing more in service to my people.

- Sen. Ahmad I. Lawan, Ph.D, GCON
Radio New world fm 95.5 Dutse

HOTUNA: Uwargidan gwamnan jihar Kano Hajiya Maryam Abba Kabir Yusuf tare da matan Sarkin Kano na 14 Muhammadu Sunusi II,...
21/04/2024

HOTUNA: Uwargidan gwamnan jihar Kano Hajiya Maryam Abba Kabir Yusuf tare da matan Sarkin Kano na 14 Muhammadu Sunusi II, a asabar din nan a wajen bikin Yusrah Muhammadu Sunusi II, wanda aka gudanar a Kano.
Radio New world fm 95.5 Dutse

20/04/2024
20/04/2024

SHIRA DA KWAMISHINAN ILIMI NA JIHAR JIGAWA STATE.
KANO.AM/FM

Governor Namadi and other Northern Nigerian Governors met with the Deputy Secretary-General of the United Nations in Was...
20/04/2024

Governor Namadi and other Northern Nigerian Governors met with the Deputy Secretary-General of the United Nations in Washington, D.C.

The meeting, hosted by the Acting Nigerian Ambassador to the United States, H.E. Uzoma Emenike, aimed to enhance collaboration across various sectors, including connectivity, ICT, energy, food security, education, climate change, and financing. The United Nations delegation, led by Her Excellency Amina Mohammed, who also chairs the Sustainable Development Goals (SDG), included members such as Mr. Gatete from the Economic Commission for Africa (ECA), Ms. Damilola representing Sustainable Energy for All, Ms. Ahunna (UNDP Regional Director for Africa), Ms. Laura Jocelyn (Director, Food and Agriculture Organization), and Mr. Samaila Zubairu (President of Africa Finance Corporation). Governors from Katsina, Zamfara, Kaduna, Sokoto, Kebbi, Niger, and Benue actively participated in this strategic meeting.

Additionally, the governors were in America to attend a US peace and security symposium organized by the Africa Center at the United States Institute of Peace (USIP). The symposium aims to address the region's security challenges and enhance governors' ability to promote peace. Through panel discussions, participants will explore the root causes of insecurity and consider new strategic options for regional stability.

-Government House Media Office
20/04/2024

SHIRIN TALLAFAWA MATA KARKASHIN (RENEWAL HOPE INITIATIVE)Wannan shiri na renewal hope initiative program an shiryashi ne...
20/04/2024

SHIRIN TALLAFAWA MATA KARKASHIN (RENEWAL HOPE INITIATIVE)

Wannan shiri na renewal hope initiative program an shiryashi ne musamman domin tallafawa Iyayenmu Mata musammam masu kananun karfi da a kalla kudi Naira Dubu dari Biyar #500,000 a shiyyar jihohin Arewa maso yamma.

First Lady Oluremi Tinubu itace ta samar da wannan tallafin, Inda tasamu wakilcin Matar Kakakin Majalisar tarayya Haj.Fatima Tajuddeen Abbas. Sen Oluremi Tinubu tace tallafawa Mata a fannin ayyukan Noma nada matuqar tasirin gaske, kuma hakan zai qara zaburar da sauran Mata domin su dukufa wajen kawo cigaba a ayyukan Noma.

Jihohi guda bakwai ne s**a amfana da wannan tagomashi, Inda Mata ashirin (20) s**a samu wannan kudi a kowacce Jiha dake cikin wannan shiyya.

Haj.Hadiza Umar Namadi Danmodi ta bukaci wa'anda s**a samu wannan tallafi musammam yan asalin jihar Jigawa da suyi amfani da wannan tallafn musammam wajen inganta rayuwarsu, dakuma bunkasa harkokin Noma a yankunansu.

Haj.Hadiza Umar Namadi Danmodi takuma yabawa Uwar gidan shugaban kasar tare da karfafa Mata gwiwwa wajen samar da irin wannan damammaki.

Babbar mai taimakawa matar Gwamnan jihar Jigawa Haj. Zainab Ahmad Bkd, ta nuna farincikinta tare da fatan Wanda s**a samu wannan damar zasuyi amfani da'ita ta hanyar daya dace.

✍️Habu Takur & Mubeenat Ilyas

Labari Cikin Hotuna: A cikin wannan dare  ne Kwamishinan Matasa da wasanni na jihar Kano, Mustapha Rabi’u Musa Kwankwaso...
20/04/2024

Labari Cikin Hotuna: A cikin wannan dare ne Kwamishinan Matasa da wasanni na jihar Kano, Mustapha Rabi’u Musa Kwankwaso ya kai ziyara Sansanin da 'yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars suke a ciki domin tunkarar wasansu gobe wanda zasu Kara da Gombe United.

Ziyarar dai ta kasance domin karfafa musu gwiwa da kuma ji kai tsaye daga bakinsu dangane da matsalolin da ke addbarsu da nufin yin dukkanin mai yiwuwa don kawo karshenta

📷 Hon Salisu Muhammad Kosawa

Yadda aka gabatar da Jana'izar Almajirai 8 na makarantar allakon da iftila'in ruftawar ƙasa ya rutsa da su a dutsen Dukk...
20/04/2024

Yadda aka gabatar da Jana'izar Almajirai 8 na makarantar allakon da iftila'in ruftawar ƙasa ya rutsa da su a dutsen Dukku da ke Birnin Kebbi fadar jihar Kebbi a yau Asabar.

📸: Zaidu Bala Kofa Sabuwa
RRADIO NEW WORLD FM 95.5 FM DUTSE

 Yau muna asabar 20-04-2024 Eng Abba Kabir Yusuf ya kaddamar da fara aikin gadar sama da ta ƙasa wacce gwamnatin kano za...
20/04/2024


Yau muna asabar 20-04-2024
Eng Abba Kabir Yusuf ya kaddamar da fara aikin gadar sama da ta ƙasa wacce gwamnatin kano za ta gina a Tal'udu.

dake kula da asibitoci masu zaman kansu ta jihar Kano (PHIMA) ta rufe wani asibiti mai suna Sassauka Clinic and Diagnosis Centre, dake unguwar Rimin Kebe a jihar Kano.
Da yake bayyana dalilan da s**a sanya aka rufe asibitin, babban daraktan hukumar ta PHIMA, Farfesa Salisu Ahmad Ibrahim, ya bayyana cewa hakan ya faru ne sakamakon saba wasu dokokin hukumar da asibitin ke yi.

gwabza faɗa tsakanin ƴan bindiga da ƴan banga a jihar Sokoto.
Mutum shida sun rasa rayukansu yayin da wasu da dama s**a jikkata.
Ƴan sanda naci gaba da gudanar da bincike kan lamarin.

mutane 13 ne s**a mutu, wasu 40 s**a jikkata a hatsarin mota da ya afku a jihar Kaduna.
Hukumar FRSC tace motar tirela dauke da albasa da mutane ce ta afka kan wata motar.
Lamarin ya faru ne a ranar Juma'a a kan titin Ahmadu Bello dake cikin kwaryar birnin jihar.

kadan bayan rasuwar Walin Zazzau, an maye gurbinsa a jihar Kaduna.
Sarkin Zazzau, Ahmed Nuhu Bamalli ya nada ɗansa, Abdullahi Bamalli sabon Walin Zazzau.
Hakan ya biyo bayan rasuwar tsohon Walin Zazzau, Injiniya Aminu Umar a makon da ya gabata.

rufe jami'ar jihar Filato sakamakon hare-haren da 'yan bindiga s**a kai makarantar.
An ruwaito cewa 'yan bindigar sun kashe akalla mutane 12 ciki har da dalibin jami'ar.
A halin yanzu dai an dakatar da jarabawar karshen zangon farko na jami'ar zuwa Mayu.

Usman Ododo na jihar Kogi ya roki Shugaba Bola Tinubu alframa kan matsalolin jihar.
Ododo ya bukaci shugaban ya kawo masa ɗauki kan matsalar tsaro da ambaliyar ruwa.
Wannan na zuwa ne yayin da gwamnan ya shiga matsala kan sulalewa da Yahaya Bello a gaban EFCC.
.
Harry Kane yaci kwallaye 40 a kakar wasansa ta farko da Bayern Munich.
Jumulla ya bada taimako da kwallaye 50 a kakarsa ta FARKO a Bayern Munich.

● Manchester City ta kai wasan ƙarshe a FA Cup bayan ta doke Chelsea daci 1-0 ta hannun Bernado Silva a minti na 84.

@ Matan Barcelona tayi rashin nasara a gida karo na farko bayan shekaru 5, bayan Chelsea ta doke ta daci 1-0 a wasan zagayen farko na matakin (Semi Final) a gasar zakarun nahiyar Turai ta mata.

zafafan wasannin da aka fafata a gasar zakarun nahiyar Turai a wannan makon!
Akwai wasan El Classico ranar Lahadi.
Real Madrid VS Barcelona
A filin wasa na Estadio Santiago Bernabeu da misalin ƙarfe 8:00 na dare agogon Nigeria.

Masu sauraro zaku iya baiyana ra"ayinku kan labarin dayafi jan hankalin ku.
RADIO NEW WORLD 95.5 FM DUTSE.

20/04/2024

MUNA TAFE DA TAKAITATTUN LABARAI DARE.

@10:00PM.
RADIO NEW WORLD FM 95.5 FM DUTSE

YANZU-YANZU: Tsohon ɗan takarar gwamnan jihar kaduna a jam'iyyar ADP Hon. Sani Sha'aban ya fice daga jam'iyyar Action De...
20/04/2024

YANZU-YANZU:

Tsohon ɗan takarar gwamnan jihar kaduna a jam'iyyar ADP Hon. Sani Sha'aban ya fice daga jam'iyyar Action Democratic party ADP.
RADIO NEW WORLD FM 95.5 FM DUTSE

DAGA FADAR MAI MARTABA SARKIN DUTSEJUMA’AH 🕋 🕌, 19 APRIL, 2024 - 10 SHAWWAL, 1445AH.Assalamun Alaikum…….Cikin yarda da a...
20/04/2024

DAGA FADAR MAI MARTABA SARKIN DUTSE
JUMA’AH 🕋 🕌, 19 APRIL, 2024 - 10 SHAWWAL, 1445AH.
Assalamun Alaikum…….

Cikin yarda da amincin Allah, MAI MARTABA SARKIN DUTSE ALH. MUHAMMAD HAMIM NUHU SANUSI CFR ya samu damar halartar Sallar Juma’ah wadda Na’ibin Limamin Masarautar Dutse Salihu Ibrahim Fagoji ya jagoranta tare da Mai Girma Mataimakin Gwamnan Jihar Jigawa Alh. Aminu Usman Gumel a Babban Masallacin Juma’ah 🕋 🕌 na Birnin Jiha wato Dutse, Jihar Jigawa.

Mai Martaba Sarki ya samu rakiyar ‘Yan Majalissar sa daga cikin su akwai Mai Girma Wazirin Dutse, Wamban Dutse, Madakin Dutse, Sarkin Fadar Dutse, Turakin Dutse, Magayakin Dutse da kuma Mai Samarin Dutse da sauran Hakiman Karaga.

Kamar yadda aka sa ba ne a duk ranar da akaje Sallah bayan an dawo Mai Martaba ya kan karɓi Gaisuwar Juma’ah daga Hakimansa kana sai manyan masu yi masa Hidima da sauran Dogaran sa da kuma jama’ar gari da sauransu.

Allah yaja zamanin Sarki, Allah ya karawa sarki Lafiya, Allah ya sada mu da albarkacin wannan Juma'ah.

📸/✍️: WAZIRIN TAFARKIN DUTSE
Fadar Mai Martaba Sarki

20/04/2024

Shout out to my newest followers! Excited to have you onboard! Amina Ayuba, Sabiu M Abnur, Yusuf Abubakar Tugga, Shamsiyya Tijjani, Abubakar Abdulkadir Asha, Rabi'u Ckk Gwarzon Garki, Zaenabul Khoubra Shii'it, Sunday Olabode Oladokun, Shaaibu Auwal, Nasiru Safiyanu, Job Oseni, Usman Bala Yarimawa Kzr, Sewa B Marah, Muhusin Muhammad, خوګیاینوال جاویدارمانی, Umar Sani, Abdullahi Zubairu Abdullahi, Dan Amanar Abubakar Joga, Abdullahi Musa, SA Adatu Shehu Adamu, Muhammad Garba Ringim

Governor Ahmadu Umaru Fintiri has expressed commitment to partner taraba state government to revamp the peace building p...
19/04/2024

Governor Ahmadu Umaru Fintiri has expressed commitment to partner taraba state government to revamp the peace building processes with a view adding value on the lives of the people of the two states

Fintiri stated this at the opening ceremony of the long aged nwonyo fishing festival in taraba state.

The nwonyo fishing festival was originated in 1903 and has over the years preserves tradition and promotes conservation of the national heritage of the people which is holding in Ibbi local government area of taraba state

The annual festival which is a two day cultural event Mark's the start of the fishing season beginning with water sport display, masquerade dances, traditional entertainment and ends with spectacular fishing competition on a second day.

Governor Ahmadu Umaru fintiri on the event lauded governor kefas Agbu for a renewed effort in conservation and preservation of the rich cultural heritage of the people of taraba state.

He described the event as a force that can bond the society stronger, promote social cohesion, which was celebrated with a great pride over decades, expressing determination to partner taraba state in peace building processes and other developmental strides for the two states to benefit more.

Fintiri therefore commended jukun nation for their peace enterprise calling on them to sustain the dynamism of nwonyo festival and continue supporting the Agbu kefas led administration for the overall good of the state.

The Governor was accompanied by Alhaji Buba Shafani and Hon Adamu Kamala on the event and was highly attended by people from all walks of life.
Radio New world fm 95.5 Dutse

Press release newsBakin Gidan Dabo !!!!!!A Kano za ayi bikin Yan dangin Sarakai !Dan Sarkin Kano wato Sunusi Aminu Bayer...
19/04/2024

Press release news
Bakin Gidan Dabo !!!!!!
A Kano za ayi bikin Yan dangin Sarakai !

Dan Sarkin Kano wato Sunusi Aminu Bayero zai auri Yar Sarkin Bichi Rumana Nasiru Bayero.

Da Sarkin Kano da Sarkin Bichi duk uwa daya Uba daya suke. Dukkanin su Tin daga Kan Mahaifansu har zuwa kakani da yawa duk Sarakuna ne.

Jikokin Sarkin Kano Ado Bayero Kasaitacce,
Jikokin Maryama Ado Bayero Yar Sarkin Ilorin Kuma Uwar Sarakuna a Kano da Bichi.

Idan Allah ya nufesu da samun haihuwar Yaya, wannan yayan zasu kasance A tarihin jinin Sarauta ciki da waje.

Ranar juma'a 26/4/2024 za a gudanar da wannan biki.

A madadin Masoya Muna gayyatar daukacin Al'umma wannan ciki da za ayi a fadar Sarkin Kano


Allah Ubangiji ya bada ikon halarta Ameen.

Masarautar Ringim ✍️✍️✍️
Radio New world fm 95.5 Dutse

 Maigirma gwamnan jihar Kano Alh Abba Kabir Yusuf ya daura Auren Yar Sarkin Kano na 14 Muhammadu Sunusi Lamido Sunusi ||...
19/04/2024


Maigirma gwamnan jihar Kano Alh Abba Kabir Yusuf ya daura Auren Yar Sarkin Kano na 14 Muhammadu Sunusi Lamido Sunusi || a Masallacin Juma'a na Alfurqan dake Nasarawa GRA, Muna Addu'ar Allah ya sanya dukkanin alkairai Allah ya basu zaman lafiya tare da zuri'a tagari, Allah ya cikawa Sarki burin sa.

Khatimu Kulkul
19 Apr 2024.
Radio New world fm 95.5 Dutse

 .Sabon Walin Zazzau ✊✊Prince Abdullah Ahmed Nuhu Bamalli.Mutumin kirki.Allah shi kamama. Amin
19/04/2024

.
Sabon Walin Zazzau ✊✊
Prince Abdullah Ahmed Nuhu Bamalli.
Mutumin kirki.
Allah shi kamama. Amin

PRESS RELEASE NEWSInnalillahi Wa'innailaihi Rajiun Yan Bindiga Sun Kashe Wannan Matashin Mai Suna Amiru Zangon Shinkafi ...
19/04/2024

PRESS RELEASE NEWS
Innalillahi Wa'innailaihi Rajiun

Yan Bindiga Sun Kashe Wannan Matashin Mai Suna Amiru Zangon Shinkafi Akan Haryar Ta Komawa Gida Shinkafi Suke Harbeshi har Lahira.

Baifi awa biyar ba da yin postg ba yace Allàh ya kawo mana zaman lafiya bayan wannan saidai
Akaji labarin mutuwar shi. Allah yajiƙanshi
Radio New world fm 95.5 Dutse

 MAINAWA 'YA'YAN SARKI ✊Masha Allah, Allah Ubangiji ya karawa sarki lafiya da imani, Allah ya inganta zuri'a, Allah Uban...
19/04/2024


MAINAWA 'YA'YAN SARKI ✊

Masha Allah, Allah Ubangiji ya karawa sarki lafiya da imani, Allah ya inganta zuri'a, Allah Ubangiji ya karawa zuri'a Albarka
Radio New world fm 95.5 Dutse

19/04/2024


Yadda hawan karan garu dutse ya kasance.
Mai martaba sarkin karan dutse.
Alhaji Aminu barwa. ✊✊

Da yammacin juma"a 19-04-2024

19/04/2024


YADDA YA KASANCE DA YAMACIN YAU JUMA"A 19-04-2024

BREAKING NEWSPRESS RELEASE NEWS CREW An gudanar da hawan karan masarsutar dutse, dake garu da yammacin yau juma"a 19-04-...
19/04/2024

BREAKING NEWS
PRESS RELEASE NEWS CREW

An gudanar da hawan karan masarsutar dutse, dake garu da yammacin yau juma"a 19-04-2024.
Da yammacin yau ne, mai martaba sarkin karan garu dutse, Alhaji AMINU BARWA, tare da hakiman sa s**a gudanar da hawan karan karamar sallah 1445h/2024, a birnin dutse jihar jigawa state.
mai martaba sarki, Aminu barwa tare da hakimai sun zagaya cikin birnin dutse, inda mai martaba ya gangaro daga garu sannan yabi ta unguwar hakimi street ya zagayo ta titin gidan tsohon gidan galadima, sannan ya zagayo ta titin gefen asibitin dutse, ya biyo ta titin sani abacha way, ya dawo ta titin garu dake birnin dutse jihar jigawa state.
A hawan na bana mai girma gwabnan hawan kara tare da mukarraban sa sun halacci hawan a motoci, tare da sauran mukarraban gidan gwabnatin hawan karan garu.
A wajen hawan ya samu halattar ,(SSA STUDENTS AFFAIRS).
Daga karshe hawan ya samu halattar jama"ar birnin dutse jihar jigawa state.
karshen rahoton kenan.
Ashiru gambo journalist takur.

 Ke Duniya ina Zaki da mu ????Wai masu kwacen waya ne s**a masa wannan bayan da s**a far masa sai yayi kokarin kare kan ...
19/04/2024


Ke Duniya ina Zaki da mu ????

Wai masu kwacen waya ne s**a masa wannan bayan da s**a far masa sai yayi kokarin kare kan sa, shine wani mara imani ya biyo ta baya ya buga masa wannan karfen.
Allah dai ya ceci rayuwarsa ya kuma bashi lafiya.
Radio New world fm 95.5 Dutse

 .PRESS RELEASE NEWSHAWAN KARAN MASARAUTAR DUTSE.Da yammacin yau juma"a 19-04-2024 za a gudanar da hawan karan masarauta...
19/04/2024

.

PRESS RELEASE NEWS
HAWAN KARAN MASARAUTAR DUTSE.
Da yammacin yau juma"a 19-04-2024 za a gudanar da hawan karan masarautar dutse dake garu 1445h/2024

19/04/2024

PRESS RELEASE NEWS
HAWAN KARAN MASARAUTAR DUTSE.
Da yammacin yau juma"a 19-04-2024 za a gudanar da hawan karan masarautar dutse dake garu 1445h/2024

Address

Dutse

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Radio New world fm 95.5 Dutse posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Radio New world fm 95.5 Dutse:

Videos

Share

Category

Nearby media companies


Other Radio Stations in Dutse

Show All