
25/10/2024
YANZUN NAN !
Babbar kotun jihar Kano ta ba da umarnin gudanar da zaben kananan hukumomi.
Hukuncin ya ci karo da na kotun tarayya fa ke jihar da ya umarci kada a gudanar da zaben.
Gobe Assabar ne ake sa ran gudanar da zaben a kananan hukumomin jihar 44.