Labari Daga Jigawa

Labari Daga Jigawa Media And General Services Ltd

02/02/2025

A shirin tattaunawa cikin murya da muka fara idan akace ka bawa Labari Daga Jigawa maki shin maki nawa za ka bayar..?

86 MinutesArsenal  4 Vs 1 Manchester City
02/02/2025

86 Minutes

Arsenal 4 Vs 1 Manchester City

Shin me nene matsalar Man United..?
02/02/2025

Shin me nene matsalar Man United..?

02/02/2025

KAI TSAYE: Tare da Adamu Banje Dan Jam'iyyar APC Daga Karamar Hukumar Hadejia.

SIYASAR JIHAR JIGAWA: Matashin Dan siyasa  Ibrahim Muhammed Kani, ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC mai milkin ...
02/02/2025

SIYASAR JIHAR JIGAWA: Matashin Dan siyasa Ibrahim Muhammed Kani, ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC mai milkin jihar Jigawa.

Labari Daga Jigawa

02/02/2025

KAI TSAYE: Tare da Hon. Saleh Shehu Hadejia, Dan Jam'iyyar PDP Daga Karamar Hukumar Hadejia.

02/02/2025

KAI TSAYE: Tare da Hon. Abba Sa'adu Hadejia, a yayin da yake bayyana mana wasu daga cikin dalilan da s**a sanya shi komawa APC.

02/02/2025

Somewhere in Jigawa State, Nigeria 🇳🇬

02/02/2025

"A tarihin siyasar jihar Jigawa da Najeriya ban taba jin wani ya samawa mutane sama da 100 aiki lokaci guda ba sai Hon Makki Abubakar Yalleman "

- Cewar Amb Sadiya Ahmad Birniwa

SIYASAR JIHAR JIGAWA: Matashin Dan siyasa  Adamu Banje, ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC mai milkin jihar Jiga...
01/02/2025

SIYASAR JIHAR JIGAWA: Matashin Dan siyasa Adamu Banje, ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC mai milkin jihar Jigawa.

Labari Daga Jigawa

Governor Mallam Umar Namadi, on Saturday, attended an empowerment programme organized by the Jigawa State House of Assem...
01/02/2025

Governor Mallam Umar Namadi, on Saturday, attended an empowerment programme organized by the Jigawa State House of Assembly, under the leadership of the Speaker, Rt. Hon. Haruna Aliyu Dangyatin.

The event, held at Miga Local Government Area, was a highlight of the state legislature’s ongoing constituency project aimed at improving the livelihoods of citizens across Jigawa State.

The empowerment programme, designed to provide financial assistance to individuals and families, saw the disbursement of 45 million naira to a total of 2,018 beneficiaries within Miga Local Government Area.

The funds were distributed in various categories to support different segments of the population:

(1) 100 beneficiaries received 100,000 naira each.
(2) 150 beneficiaries received 50,000 naira each.
(3) 150 beneficiaries received 30,000 naira each.
(4) 250 beneficiaries received 20,000 naira each.
(5) 1,368 beneficiaries received 10,000 naira each.

Governor Namadi commended the leadership of the Jigawa State House of Assembly for their dedication to empowering citizens through impactful projects.

He also encouraged the beneficiaries to utilize the funds judiciously to improve their livelihoods and contribute to the development of their communities.

Governor's Office Jigawa State

Hon Dr Aisha Jibril Dukku. CO-SPONSOR OF THE ALMAJIRI COMMISSION BILL, Sarauniyar Tsangayu Da Makarantun Allon Hausa and...
01/02/2025

Hon Dr Aisha Jibril Dukku. CO-SPONSOR OF THE ALMAJIRI COMMISSION BILL, Sarauniyar Tsangayu Da Makarantun Allon Hausa and Hon Dr Balarabe Shehu Kakale. LEAD SPONSOR OF THE ALMAJIRI COMMISSION Barden Tsangayun Hausa Visited His Excellency Muhammadu Buhari at his residence in Daura, Katsina State on 1st February 2025.

Daga zuwa neman izinin aure, sai Daurin Aure! Na san za ku yi mamaki, ba abin mamaki bane, tabbas hakan ya faru jiya Jiy...
01/02/2025

Daga zuwa neman izinin aure, sai Daurin Aure!

Na san za ku yi mamaki, ba abin mamaki bane, tabbas hakan ya faru jiya Jiyan nan, a Dakace, Zaria.

Jiya Juma'a, 31st,2025, wani bawan Allah ya tura iyayen shi neman izini a wajen iyayen wata yarinya da ya gani ya na so ya aura a Dakace, dake cikin birnin Zaria. Cikin hukuncin Allah, Karisawan shi gidan su yarinyar ke da wuya, sai Allah ya hada su da mahaifin yarinyar.

Sai su ka gaisa cikin girmamawa tare da bayyana mishi cewa sun zo neman izinin auren wance ne, sai ya ke cewa nine mahaifin ta, ku je ku fadawa yaron cewa yanzu zan daura mi shi aure da ita 'yar nawa.

Abin kamar almara a wajen su, sai s**a kira wannan dan na su don su sanar mi shi da halin da ake ciki, cewa mahaifin yace su shirya kawai yanzu zai daura mata aure da shi. Sai gaban shi ya fadi, yake cewa wai don Allah da gaske, aka ce mai, tabbas da gaske ne.

Sai masoyin ya ke cewa don Allah a kai mai koda nan da sati daya ne, sai mahaifin yarinyar yace a'a. "Shin me kuke tinani," mahaifin yarinyar ya tamnaya. Sai ya kara da cewa idan a kai wannan aure, ku kan ku kun hutash-she da hidimar jama'a.

Haka dai su ka roka da a kai wannan biki zuwa sati, mahaifin ya ki yarda, cen sai s**a Kara roka cewa to don Allah su bar bikin nan a daura shi ranar Juma'a, wato jiya kenan, bayan sallah, still dae mahaifin yace a'a. Haka nan dae mahaifin ya umurta da a daura ma wannan yarinyar na shi aure da wannan saurayi bayan amincewan yana son ta, ita ma tana son shi.

In dae iyakance muku komai, da Asbar ranar Juma'a aka daura ma wannan saurayin aure da wannan yarinya, kuma mahaifin ya dauki yarinyar da hannun shi, ya kai ma wannan bawan Allah har gida, yai musu fata da addu'ar zama lafiya.

Wannan abu yayi. Wato maganar gaskiya hakan na daya daga cikin al'adun iyayen mu na baya, wanda za su baka aure ba tare da duba me kake da shi ba, in dae har aka yi bincike aka gane cewa babu wani matsala daga bangaren ango. Kuma zaman aure har muddan rai.

A halin yanzu, rayuwar da ake shine aure ya koma sai dan wane da wane. Iyaye sun zama makwadaita, masu hange hange tare da son abin duniya. Kuma wannan hange-hange, tare da kwadayi suna daga cikin dalilan da ya sa aure yai karanci, zinace zinace kuma su kai yawa.

Ahmad Jafar Mohammed

"Za Mu Ci Gaba Da Rage Alƙaluman Talauci Da Kashi 10 Duk Shekara A Jihar Jigawa..."-Gutsire daga cikin kalaman mai girma...
01/02/2025

"Za Mu Ci Gaba Da Rage Alƙaluman Talauci Da Kashi 10 Duk Shekara A Jihar Jigawa..."

-Gutsire daga cikin kalaman mai girma gwamnan jihar Jigawa Malam Umar Namadi a taron kaddamar da tallafin Kuɗi aama da miliyan 45 ga mutane 2,018 wadda Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Jigawa , Rt. Hon. Haruna Aliyu Dangyatin ya gabatar yau a garin Miga.

A cikin kuɗurorinsa na rage fatara da talauci a jihar Jigawa, gwamna Namadi ya sahale wa 'yan majalisar dokokin jihar Jigawa aiwatar da shirin tallafi na kuɗi ga al'ummar da su ke wakilta a cikin tsarin shirin raya mazaɓu na jihar Jigawa (constituency project) a faɗin mazaɓun yan majalisar guda 30 da ke jiha.

Shirin da aka ƙaddamar a yau, zai faɗaɗa zuwa sauran mazaɓun, wadda ake sa ran sama da mutane 30,000 za su amfana a faɗin jihar Jigawa.

Taron ƙaddamar da tallafin, wadda ya gudana da haɗin gwiwar ma'aikatar samar da ayyukan yi da rage raɗaɗin talauci ta jihar Jigawa, an gabatar da tallafin rukuni-rukuni wadda wasu su ka amfana da tallafin N100,000, wasu N50,000, wasu N30,000, N20,000 da kuma masu N10,000. A cikin mutane 2,018, mutum 1,328 mata ne da su ka fito daga dukkan mazaɓu da ke Miga.

A yayin jawabinsa, babban baƙo na musamman, mai girma gwamnan jiha, Malam Umar Namadi ya bayyana muhimmancin irin wannan shirye-shirye da rawar da su ke taka wa wajen rage raɗaɗi da yawan alƙakuman talauci a cikin al'umma. Kuma shirin na daga cikin manufofin wannan gwnanatin guda goma sha biyu (12 points Agenda for Greater Jigawa).

Mai girma gwamna ya ƙara da jawabin yadda kan yadda gwnanatin jiha ta umarci shugabannin ƙananan hukumomi wajen noma kadada 100 (100 hecters) domin a taimaka wa matasa da manoma a yi noma , kuma a sauƙaƙa musu kan yadda za su yi noman, wadda kai tsaye zai samar da ayyukan yi da tsaro na abinci. Sannan ya yaba yadda shugabannin ƙananan hukumomi su ke rige-rige da gasa wajen ayyukan raya ƙasa da inganta rayuwar al'ummar ƙananan hukumominsu.

Daga karshe, mai girma gwamna ya hori waɗanda s**a amfana da wannan shiri wajen yin amfani da tallafin ta hanyoyin da s**a dace.

-Government House Media Office
01/02/2025

YANZU YANZU: Kungiyar Nottingham Forest Ta Zazzagawa Brighton Kwallaye Bakwai A Cikin Raga A Wasan Da S**a Buga Yau. Lab...
01/02/2025

YANZU YANZU: Kungiyar Nottingham Forest Ta Zazzagawa Brighton Kwallaye Bakwai A Cikin Raga A Wasan Da S**a Buga Yau.

Labari Daga Jigawa

01/02/2025

BIDIYO: Yadda Gwamnatin Jihar Borno Take Cigaba Da Yin Rusau a Cikin Maiduguri.

Shugaba Tinubu ya tsammaci sakayyar alheri daga ‘yan Jigawa a zaben 2027 dake  tafe.- Gwamna Umar A. Namadi
01/02/2025

Shugaba Tinubu ya tsammaci sakayyar alheri daga ‘yan Jigawa a zaben 2027 dake tafe.

- Gwamna Umar A. Namadi

Press ReleaseJIGAWA STATE, FEDERAL GOVERNMENT COLLABORATE ON LIVESTOCK DEVELOPMENT INITIATIVES As part of his administra...
01/02/2025

Press Release

JIGAWA STATE, FEDERAL GOVERNMENT COLLABORATE ON LIVESTOCK DEVELOPMENT INITIATIVES


As part of his administration’s efforts to transform the agricultural sector, Governor Mallam Umar Namadi, on Friday, made a deliberate working visit to the headquarters of the newly established Federal Ministry of Livestock Development in Abuja, where he was warmly received by the Honorable Minister, Alhaji Idi Mukhtar Maiha, along with other key officials of the ministry.

The visit served as a platform for fruitful discussions aimed at fostering collaboration in critical areas of livestock development in Nigeria.

Key topics included strategies to encourage investment in livestock farming, the demarcation of cattle routes to address farmer-herder conflicts, and the sustainable development of fertile areas for livestock production.

In his remarks, Governor Namadi stressed on the importance of a strong partnership between state governments and the Federal Ministry to unlock the untapped potential of Nigeria's livestock industry, stating that the sector is vital in enhancing food security, creating employment opportunities, and boosting the national economy.

“We are here to congratulate you on your appointment. You have come on board at a time when this ministry is most needed in this country. This ministry is very important, especially in driving the Renewed Hope agenda of Mr. President in terms of food security and the economic development of this country. The Ministry of Livestock Development is a critical ministry, and being part of agriculture, it aligns with Mr. President's agenda for food security and economic development.”

“We in Jigawa State are already deeply involved in this sector because agriculture is part of our 12-point agenda, where livestock development prominently featured. Honourable Minister, you may recall that we have one of the largest livestock markets in Africa, not just in Nigeria; it is the Maigatari market, well-known to many. We are working hard to improve this market and our airport to further the livestock development agenda in Jigawa State.”

Governor Namadi then highlighted the state’s successful peace-building efforts, including the establishment of a Farmers and Herdsmen Board, which mediates conflicts and ensures a harmonious relationship between the two groups.

“We have established a Farmers and Herdsmen Board to mediate between farmers and herders, ensuring a harmonious relationship. These two groups need to work together for the betterment of the agricultural sector. I am pleased to report that this board is functioning effectively, ensuring that neither herders nor farmers face any exploitation. One of its major tasks is to demarcate and protect grazing reserves,” he said.

“The government is very serious about this, and as of today, we have about 54 gazetted grazing reserves, with nearly 60 to 70 reserves on the ground. Most of these reserves have water points, and we have worked to ensure their protection for both farmers and herders. This has significantly improved the relationship between the two groups.”

The governor also shared details of Jigawa State’s goat-breeding program, an initiative launched in 2016 to empower widows across the state. The program has improved goat production and livelihoods significantly, earning national recognition and World Bank support.

In response, the honourable minister, Alhaji Idi Mukhtar Maiha, commended Governor Namadi’s proactive approach and lauded Jigawa’s efforts as a model for other states to emulate.

“Your Excellency, I have keenly followed developments in Jigawa State and have noted with a high sense of gratitude that your government is pro-livestock and has continued to do a lot. You have also mapped out lofty areas where this is going to be driven under the desk of His Excellency," the minister remarked.

“When we came on board, we conducted an inventory of all the infrastructure regarding livestock nationwide—grazing reserves, cattle routes, available water bodies in terms of dams, and livestock markets across the country. We are thrilled with the progress of the inventory as far as Jigawa State is concerned.”

“Your Excellency, the peace-building model in Jigawa State today is a model that I would commend for other sub-nationals to copy. I do know that Jigawa State has so far remained one of those areas with the lowest incidences of farmer-herder challenges. This is simply because you have believed in and completely modified the traditional peace-building mechanism that we inherited from the founding fathers of this country. I do know that today, no pastoralist comes into any Jigawa local government without taking permission.”

Part of the partnership will be the establishment of a joint task force to identify priority areas and develop actionable policies for immediate implementation.



Hamisu Mohammed Gumel
Chief Press Secretary to the Governor of Jigawa State
February 1, 2025

Address

Abuja

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Labari Daga Jigawa posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Videos

Share