Gombe Daily Post News

  • Home
  • Gombe Daily Post News

Gombe Daily Post News Contact information, map and directions, contact form, opening hours, services, ratings, photos, videos and announcements from Gombe Daily Post News, Media/News Company, Emir palace round Gombe, .

"Zan Dau Matakin Shari'a Akan Dan Maifadan Akko Idan Yaki Takarar Dan Majalisar Tarayya Mai Wakiltar AkkoDaga. Asma'u Mu...
01/02/2022

"Zan Dau Matakin Shari'a Akan Dan Maifadan Akko Idan Yaki Takarar Dan Majalisar Tarayya Mai Wakiltar Akko

Daga. Asma'u Muhammad Bala

Matashi mai fafutuka, marubuci kuma Mai Tasiri A kafafen Watsa Labarai
Muhammad Chigari Kumo, ya sha alwashin ja da Alh. Dokta Usman Ardo Kumo (Dan Mai-Fadan Akko) a gaban kotu idan ya ki amincewa da kirar mutanen mazabarsa da s**a kira shi da ya nemi kujerar dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Akko A majalisar Tarayya

Cigari ya bayyana haka ne a lokacin da yake zantawa da manema labarai a Kumo.

Ya ce dalilin da ya sa ya tsaya shi ne dimbin ayyukan da Dakta Ardo ya aiwatar wadanda s**a taimaka matuka gaya wajen daukaka al’ummarsa.

“Dukkanmu shaidu ne kan yadda wannan mutumin ya dauki nauyin jinyar marasa lafiyan ido daruruwan mutanen da ke fama da matsalar ido, s**a Amfana ya sayi mashaya mai suna 'V-Mark' s**a mayar da ita makaranta, sun gina gadoji, masallatai da kuma daidaita kudaden magani ga marasa galihu, suna ba da tallafin karatu ga ɗalibai marasa galihu da sauran abubuwa masu kyau a wannan lokacin. ko kuma sarari bazai bar ni in ambata ba" Cigari yace.

“Ya kamata a lura cewa Dan Mai-Fadan Akko ya yi duk wadannan abubuwa ba tare da rike wani mukami na gwamnati ko na siyasa ba, to me kuke tsammani idan za a ba shi damar zama mamba mai wakiltar mutanensa nagari?

Da aka tambaye shi game da jam'iyyar zai so Dr Usman Ardo ya tsaya takara. Kumo ya ce, “ba wai jam’iyya ba ce, mutum ne da mutuntaka ne, cancanta, kwarjini da sanya mutane a zuciya.

"Wace jam'iyyar zai dace da shi shine ra'ayinsa. Amma rokonmu shi ne ya shiga takara".

Ya kake gani in Ardo Kumo ya ki amincewa da rokon mutane, Muhammad Cigari ya ce "Ina da kwarin gwiwa cewa ba zai yi watsi da wadannan kararrakin ba. Wannan mutumin ba zai taba yasar da jama'arsa ba, yana kuma kawo musu dauki a lokacin da suke bukata".

Cigari ya yi kira ga kowa da kowa, musamman matasa da su guji tashin hankali, su rungumi siyasar zaman lafiya da Dan Mai-Fadan Akko a koda yau

"I Will Take Legal Action Against Dan Maifadan Akko If He Refuses To Contest For Member Representing Akko Federal Consti...
31/01/2022

"I Will Take Legal Action Against Dan Maifadan Akko If He Refuses To Contest For Member Representing Akko Federal Constituency in Green Chamber" - Chigari Kumo

A youth activist, writer and Media Influencer
Muhammad Chigari Kumo, vowed to drag Alh. Dr Usman Ardo Kumo (Dan Mai-Fadan Akko) to a court of law if he turn down the appeal of the good people his constituency calling him to vy for the seat of Member Representing Akko Federal Constituency at the Green Chamber.

Cigari made this assertion while addressing news men in Kumo.

He said the reason behind his stance was the numerous community-oriented projects executed by Dr Ardo which contributed immensely towards the upliftment of his people.

"We are all witnesses of how this man sponsored the eye-suggery for
hundreds of people suffering from eye problems, bought the elswhile bar, 'V-Mark' and converted it to school, built bridges, mosques and settle the medical bills for indigents, gives scholarships to less-privileged students and many other good this that time and space may not allow me to mention" Cigari said.

"It is worthy of noting that Dan Mai-Fadan Akko did all these without holding any public office or political office. What then do you expect if he would be given the opportunity to serve as Member Representing his good people? He rhetorically asked.

When asked about the party he would like Dr Usman Ardo to contest. Kumo said, "it is not about party, it is about person and personality; competency; dexterity and having people at heart.

"Which party's platform will be suitable for him is his own volition. But our appeal is for him to enter the race".

Debunking the possibility of Ardo Kumo rejecting people's appeal, Muhammad Cigari said "I am quite optimistic that he would not reject these compelling appeals. This man will never forsake his people; he also comes to their aid when in need".

Cigari call on all and sundry, especially youth to shun violence and embrace peaceful politics and always encouraged by Dan Mai-Fadan Akko.

Babu wanda ya isa ya hanani kai karan Dr. Usman Ardo Kumo (Danmai Fada) kotu matukar bazai tsaya takara a zaben 2023 ba ...
20/01/2022

Babu wanda ya isa ya hanani kai karan Dr. Usman Ardo Kumo (Danmai Fada) kotu matukar bazai tsaya takara a zaben 2023 ba ~ Chigari Kumo

Wani matashi dan Gwagarmaya mazaunin garin Kumo dake jihar Gombe mai suna Muhammad Chigari Kumo, ya lashi tokobin kai karan Dr. Usman Ardo Kumo (Danmai Fada) kotu matukar bazai tsaya takara a zaben 2023 ba.

Matashin yayi wannan ikirarin ne duba da yadda Dr. Usman Ardo Kumo, ke taimakon al-ummar yankin Akko babu dare babu rana ta kowane fanni, wanda yadau tsawon lokaci yana ta fadi tashi akan al-ummar.

Duba da irin wannan gagarumar gudummuwar da yake bawa al-ummar yankin, naga ya dace muyi kira a gareshi domin ya fito takarar neman dan majalisar Tarayya a yankin, don na tabbata zai cigaba da taimakon al-umma fiye da yadda yake yi a yanzu, a cewar Muhammad Chigari Kumo.

Kungiyar (African Youth Assembly for Peace) ta Karrama Shugaban Kungiyar JIBWIS ta Jihar Gombe Alhaji Salisu Muhammad Go...
17/01/2022

Kungiyar (African Youth Assembly for Peace) ta Karrama Shugaban Kungiyar JIBWIS ta Jihar Gombe Alhaji Salisu Muhammad Gombe.

Dayake Jawabi Shugaban Kungiyar Engr Salisu Muhammad Gombe, ya yi godiya tare da rokon Allah yakarbi ayyukanmu sannan yajanyo hankalin Matasa dangane da muhimmancin zaman lafiya wadda shine Abu mafi muhimmaci da zaisa rayuwa tayi dadi, daga karshe yayiwa Kungiyar Addu'ar fatan Alkhairi.

Tun farko a jawabin shi Shugaban Kungiyar ta North East ya bayyana Shugaba a matsayin mutumin da yake tallafawa matuka domin ganin Al'umma ta zauna lafiya da cigaba, wadda kuma shine muradin kungiyar mu, wannan yasa muka zabeshi domin mukarramashi.

Taron Karramawar ya gudanane a sakateriyan Kungiyar dake Jihar Gombe.

Muhammadu Bahari ya jinjina wa yan Nijeriya kan irin juriyar da suke dashi
05/01/2022

Muhammadu Bahari ya jinjina wa yan Nijeriya kan irin juriyar da suke dashi

Fareedah "Halilu charity Foundation" Ta tallafawa yara marayu da marasa galihu da rigunan sanyi a Garin Kaduna.Daga. Muh...
25/12/2021

Fareedah "Halilu charity Foundation" Ta tallafawa yara marayu da marasa galihu da rigunan sanyi a Garin Kaduna.

Daga. Muhammad Chigari kumo

Gidauniyar "Fareedah Halilu charity Foundation" assasawar Fareedah Halilu, ta tallafawa yara da rigunan sanyi da sauran kayan sanyi

Gidauniyar ta gudanar da wannan gagarumin aikin ne karkashin jagorancin shugaban Gidauniyar fareedah halilu

Gidauniyar ta fareedah Halilu charity Foundation ta juma tana tallafawa marayu, gajiyayyu a fadin jahar, muna kira ga matasa da suyi koyi da fareedah Halilu wajen kirkiran irin wannan gidauniyar domin tallafawa a cikin al'umma.

Muna addu'ar Allah ya daukaka wannan gidauniya ya kuma saka gwamnati ta taimaka mata wajen gani an cigaba da tallafawa marayu da marasa karfi a cikin al'umma.

NEWAGE SENSITIZED KUMO COMMUNITY ON SANITATION AND CHOLERA MITIGATION
28/09/2021

NEWAGE SENSITIZED KUMO COMMUNITY ON SANITATION AND CHOLERA MITIGATION

Gosepa da hadin gwuwar Newage initiative sun gudanar da taro da sauran CBO'S na cikin garin kumo Kan tsatar muhalin,Taro...
22/09/2021

Gosepa da hadin gwuwar Newage initiative sun gudanar da taro da sauran CBO'S na cikin garin kumo Kan tsatar muhalin,

Taron ya biyi bayan bullan Annubar Amai da gudawa (cholore) A wasu anguwanni na cikin garin na kumo

Taron ya samu Halattar Kungiyoyin da shugaban Gosepa na karamar hukumar Akko,

New Age Initiative For Youth Development ta tallafa da magunguna na  Annobar Amai da gudawa (cholera)  Daga. Muhammad ch...
15/09/2021

New Age Initiative For Youth Development ta tallafa da magunguna na Annobar Amai da gudawa (cholera)

Daga. Muhammad chigari kumo

yau ne newage ta bada gudumawar da tallafin maguguna na annobar amai da gudawa da ta addabi Al'umar cikin garin kumo tallafin ya gudana a KUMO PHC

HOD na Health yayeba da kokarin newage da wayar da kan jama'a bisa kaucewa kazanta da tsaftar muhalli don samun lafiya da zaman lafiyar Al umma.

Newage Tayi kira wa Al'ummar na birini da karkara dasu kula da tsaftar muhalli da wake hannu domin kare yaduwan wannan annobar a cikin Al'umma

Tabbas Suma ma'aikatan jiyar suna bada gudumawar data dace wajen lura da mutane babu dare babu rana duk Allah Yasaka musu da Alheri

Masanin Lafiyan Akko ya Kai Gaisuwan Godiya ga Fadar Mai Martaba Lamidon Akko.Dr. Nuhu Ardo Kumo ya Kai Gaisuwan gadiya ...
18/07/2021

Masanin Lafiyan Akko ya Kai Gaisuwan Godiya ga Fadar Mai Martaba Lamidon Akko.

Dr. Nuhu Ardo Kumo ya Kai Gaisuwan gadiya ga Fadar Mai Martaba Lamidon Akko
Alhaji Dr. Umar Muhammad Atiku Bisa Nuna Godiya Kan Nadin Sarautar da aka Mishi

Dr. Nuhu Ardo Kumo(MASANIN LAFIYAN AKKO) Yayi tattaki zuwa fadan Mai martaba Lamidon Akko dan nuna farin cikin shi da kuma mika godiya ga shi Uban mu Lamidon Akko bisa wannan Sarautar daya tabbatar mar na (MASANIN LAFIYAN AKKO)

Gaisuwan yasamu rekiyar Dangi da abokan Arziki na cikin gida da waje tabbas zama lafiya yafi zama dan sarki dan wannan tawaga da Masanin Lafiyan Akko ya tara, ya shaidawa duniya cewa yana zaune lafiya da Al'umma wannan shaida ne wanda kowa yake neman irinsa.

Allah ya karawa rayuwa Albarka shi kuma, (MASANIN LAFIYAN AKKO ) Allah ya taya riko yasanya Albarka acikin wannan nadin.

      Adamu
20/06/2021

Adamu

AKKO EMIRATE COUNCIL SPONSORED 50 CHILDREN FOR NCEE -NECO REGISTRATION.   HRH Alh Dr. Umar Muhammed Atiku the Emir of Ak...
08/06/2021

AKKO EMIRATE COUNCIL SPONSORED 50 CHILDREN FOR NCEE -NECO REGISTRATION.

HRH Alh Dr. Umar Muhammed Atiku the Emir of Akko paid registration fees of 50 children of Akko indigene that sat for the NCEE-NECO examination.

The Common entrance Examination mean to select the best students for the Federal Government Unity College of the federation took place at Kaltungo Centre under the supervision of the NECO.

Those who contributed include Dr Gaji Ismail Bello and Hon Commissioner Of Education Mr Dauda Batari Zambuk.

The beneficiary drawn from Primary School within Akko EMIRATE COUNCIL.
May Allah reward them abundantly

Sauran Kwanaki 13 Ƙungiyar Marubutan Arewa A Kafofin Sadarwar Zamani "Arewa Media Writers" Ta Gudanar Da Gagarumin Taron...
22/05/2021

Sauran Kwanaki 13 Ƙungiyar Marubutan Arewa A Kafofin Sadarwar Zamani "Arewa Media Writers" Ta Gudanar Da Gagarumin Taron Ƙarawa Juna Sani “Seminar” Na Tsawon Kwanaki Biyu A Jihar Gombe
..Ƙungiyar za ta horar da Marubutan jihohin Arewa game da yadda ake rubutu da amfani da kafofin Sadarwar zamani

Daga: Ƙungiyar “Arewa Media Writers”

Ƙungiyar Marubutan Arewa a kafofin Sadarwar zamani “Arewa Media Writers” ƙarƙashin jagorancin shugaban ƙungiyar na ƙasa Comr Abba Sani Pantami, za ta gudanar da gagarumin taron ƙarawa juna sani “Seminar” wanda ba'a taba gudanar da irin shi ba a Nijeriya na tsawon kwanaki Biyu.

Za'a fara gudanar da taron ne a ranar 4 ga watan yuni 04/06/2021 za'a rufe a ranar 6 ga watan Yuni 06/06/2021, taron zai kasance na tsawon kwanaki Biyu.

Ƙungiyar za ta horar da Marubutan jihohin Arewa game da yadda ake rubutu da kuma amfani da kafofin Sadarwar zamani.

Taken taron shi ne: “Rawar Da Kafofin Sada Zumunta Ke Takawa, Da Cigaban Yankin Arewa Musamman Rashin Tsaro, Durƙushewar Tattalin Arzikin Ƙasa, Siyasa Da Haɗin Kan Al'umma."

Ƙasidun da za a gabatar a gurin taron gasu kamar haka:-

1. Hanyoyin da za'a bi don yaƙar labaran ƙarya.

2. Kafofin watsa labarai da ƙalubalen tsaro a Nijeriya.

3. Muhimmancin Soshiyal Midiya ga Marubutan Arewa.

4. Tasirin kafofin sada zumunta ga tsaron ƙasa.

5. Matsayin kafofin watsa labaru a cikin cigaban sadarwar zamani.

6. Hanyoyin cigaban sadarwar zamani a Arewacin Nijeriya.

7. Muhimmancin yaɗa labarai wajen yakar rashin tsaro a Nijeriya.

8. Tasirin kafofin sada zumunta kan cigaban tattalin arziki a Nijeriya.

9. Kafofin watsa labarun, ingantaccen kayan aiki don ɗorewar zaman lafiya da cigaban tattalin arzikin al'umma.

10, Yadda Marubutan Arewa za su dinga gudanar da rubuce-rubuce a kafofin Sadarwar zamani, da zai kawo haɗin kai a tsakanin al'umma.

Domin karin bayani game da taron za'a iya tuntubarmu a adireshin kungiyar;
[email protected]

Gidauniyar "Munir Dankwambo Foundation" Ta Tallafawa Marayu Da Kayan Abinci, Da Kayan Sallah A Jihar GombeDaga Muhammad ...
08/05/2021

Gidauniyar "Munir Dankwambo Foundation" Ta Tallafawa Marayu Da Kayan Abinci, Da Kayan Sallah A Jihar Gombe

Daga Muhammad Chigari Kumo

Gidauniyar "Munir Dankwambo Foundation" assasawar Alh. Munir Ibrahim Hassan Dankwambo, ta tallafawa marayu da kayan Abinci, kayan Sallah a Jihar Gombe kamar yadda gidauniyar ta saba tallafawa marayu da gajiyayyu marassa karfi.

Gidauniyar takai ziyara gidan marayu mai suna Orphan management Committee, Gombe Orphanage Community Center, Tunfure, Akko L.G.A Gombe State

Gidauniyar takai ziyara gidan marayun ne karkashin jagorancin shugaban gidauniyar Comr Zakariya Abubakar Kumo, tare da sauran membobin gidauniyar, inda membobin gidauniyar s**a rabawa marayu tallafin kayan Abinci da s**a hada buhunan shinkafa zannuwa da yaduna da sabulai domin farantawa marayun tare da rage musu radadin maraicin da suke ciki.

Shugaban Gidauniyar yayi kira ga Gwamnati da manyan yan kasuwa masu Hali da su dinga tallafawa marayu da s**a rasa iyayensu domin a dinga rage musu radadin rashin iyayensu da s**a rasa.

Gidauniyar MUNIR DANKWAMBO FOUNDATION zata biyawa yara masu karamin karfi mutun 500 JAMB A fadin Jahar Gombe✍️ Muhammad ...
05/05/2021

Gidauniyar MUNIR DANKWAMBO FOUNDATION zata biyawa yara masu karamin karfi mutun 500 JAMB A fadin Jahar Gombe

✍️ Muhammad chigari Kumo

Gidauniyar munir Dankwambo
Akarkashin Jagorancin Chairman din Gidauniyar Comr. Zakariya Abubakar Kumo
Zata biyawa yara masu karamin karfi mutun 500 JAMB

Sannan da Samar da horo ga wayanda Allah yabasu nasarar samun dama domin saukaka musu gurin rubuta Jarrabawar ta shiga Jami'a har na tsawon makonni Uku wa dalibai Yan asalin Jahar ta Gombe.

A yunkurin Gidauniyar na tallafawa harkan Ilimi a Jahar Gombe shirin zaibada damawa dukkan kananan hukumomin jahan dan ganin kowa da kowa yasamu Wannan horarwan.

Yana da matukar anfani kowa da kowa yasamu form din kyau tane wa kowa da kowa dan Jahar Gombe babu banbanci siyasa kukoma kabilanci kokuma addini .

Sannan ana bukatan dalibai masu takardan secondary school mai (five Credit)wanda yahada da ( English language and Mathematics) da wasu darusa Uku sune suke da daman samin Wannan tallafi .

Form din yananan a karkashin wannnan link Din dake kasa mai sha'awa zai iya cikawa ta wannnan link din👇👇👇👇👇👇👇👇

https://docs.google.com/forms/d/e/1FAIpQLSe0zpWZZhjpUQIBsQyYj2gng5Ff8zyZKQFv1f0rGoinfZOZHw/viewform?vc=0&c=0&w=1&flr=0

Zuwa 10th May, 2021 za a rufe shafin domin tantancewa.

Domin shigar da korafi kokuma tambaya zaka iya tuntuban Wannan numbers guda Biyu
1. Sadeeq ( 07067070881 )
2. Arabi ( 07032916786 )
3. [email protected]

Allah ya taimaka yabamu Nasara Amin

Sanarwa Daga.
MUNIR DANKWANBO SUPPORT Groups

Kungiyar "Arewa Media Writers" Ta Gabatar Da Ta'aziyyar Rasuwar Mahaifiyar Uban Kungiyar Na Kasa Mai Martaba Sarkin Kano...
04/05/2021

Kungiyar "Arewa Media Writers" Ta Gabatar Da Ta'aziyyar Rasuwar Mahaifiyar Uban Kungiyar Na Kasa Mai Martaba Sarkin Kano Alh. Aminu Ado Bayero

Daga Kungiyar "Arewa Media Writers"

Kungiyar marubutan Arewa a kafofin sadarwar zamani "Arewa Media Writers" karkashin jagorancin shugaban kungiyar na kasa Comr Abba Sani Pantami, ta gabatar da ta'aziyyar rasuwar Mahaifiyar uban kungiyar na kasa Mai Martaba Sarkin Kano Alh. Aminu Ado Bayero, a fadarshi dake jihar Kano.

Shugaban kungiyar na kasa Comr Abba Sani Pantami, da Shugaban kungiyar reshen jihar Kano Comr Umar Kabir Dakata, da Shugaban kungiyar reshen jihar Katsina Comr Nura Siniya, da sauran shugabannin kungiyar na kasa da membobin kungiyar s**a halarci ziyarar ta'aziyyar.

A makon da ya gabata Allah ya yiwa Hajiya Maryam Ado Bayero (Mai Babban Daki) rasuwa wanda ta kasance Mahaifiya ga Sarkin Kano Alh. Aminu Ado Bayero da Sarkin Bichi Alh. Nasir Ado Bayero.

Uban Kungiyar na kasa Mai Martaba Sarkin Kano Alh. Aminu Ado Bayero, yayi farin ciki da ziyarar ta'aziyyar da kungiyar tayi tattaki takai mishi, tare da fatan Alkhairi ga kungiyar.

Kungiyar ta gabatar da Addu'a ta musamman ga Mahaifiyar Sarkin, Allah ya jikanta ya gafarta mata zunubanta. Amin

Shugaban Hukumar GOGIS ya Gana da Sarakunan  Akko da Shugabannin Gundumomi, da sauran su kan harkar filaye.Daga Muhammad...
26/04/2021

Shugaban Hukumar GOGIS ya Gana da Sarakunan Akko da Shugabannin Gundumomi, da sauran su kan harkar filaye.

Daga Muhammad Chigari kumo
.. yana neman tallafi don yiwa jihar hidima da kyau

Babban darakta janar na tsare-tsaren Biranai na jihar Gombe (GOGIS), Dr Kabiru Usman Hassan ya gana da shugaban majalisar dokokin jihar Gombe, Hon. Abubakar Luggerewo, Shugaban Karamar Hukumar Akko, Hon. Abubakar Usman Barambu (Dallatun Akko), Lamido na Akko, HRH Umar Muhammed Atiku, HRH Alhaji Muhammad Seyoji Ahmad da sauran shugabannin gargajiya na karamar hukumar Akko.

Ku tuna cewa Darakta-Janar tare da ma'aikatan hukumar a ci gaba da taron tuntuba na masu ruwa da tsaki a wata ziyarar makamancin wannan sun sadu da shugabannin gargajiya na Karamar Hukumar Gombe don lalubo wuraren hadin gwiwa kan harkar filaye.

Babban Darakta ya ziyarci majalisun Masarautu biyu wato; Akko, Pindiga a Karamar Hukumar Akko don neman tallafi don taimakawa Hukumar don cimma nasarar da ta daukawa kanta.

Taron wanda aka gudanar a fadar Lamido ta Akko, Pindiga ya samu halartar kakakin majalisar dokokin jihar Gombe, Hon. Abubakar Luggerewo, Kwamishinan Raya Karkara, Hon. Danladi Adamu, wakilin dan majalisar jiha mai wakiltar Akko ta kudu, Abdullahi Abubakar da sauran shugabannin gargajiya.

Har ila yau babban abin da taron ya kunsa shi ne fadakarwa kan aikin Hukumar da bayani kan 'Umurnin zartarwa na 4' da kuma rawar da shugabannin gargajiya ke takawa kan barnatar da filaye, almundahana, cin amana, da wuce gona da iri, da sauran cin hanci da rashawa- mai alaƙa da ƙasashe.

Babban Daraktan ya ce a matsayinsu na manyan masu ruwa da tsaki a jihar, dalilin ziyarar shi ne don a sanar da su ayyukan hukumar da kuma rawar da za su iya takawa don taimakawa wajen kawar da cin hanci da rashawa a cikin cinikayyar filaye.

Ya ce daga cikin sauran batutuwan da s**a wajabta taron shi ne fadakar da shugabannin gargajiya kan umarnin zartarwa na No 4, wanda Gwamnan ya sanya wa hannu don duba abubuwan ci gaba a fadin jihar.

Umurnin zartarwa na 4 kamar yadda Darakta-Janar ya bayyana yana nufin fadada biranen birane da kawo ababen more rayuwa gami da cigaban zamantakewar al'umma kusa da mutane.

Ya sake bayyana cewa gwamnatin Gwamna Muhammad Inuwa Yahaya ta himmatu don ɗauka
ci gaban ababen more rayuwa a cikin theananan Hukumomin 11 na jihar.

Dukkanin su a cikin jawaban su Lamido Akko, HRH Umar Mohammed Atiku da Sarkin Pindiga, HRH Alhaji Muhammad Seyoji Ahmad sun yabawa mai girma, Gwamnan Gombe kan karfafa hukumar da za ta tabbatar da farfado da kula da filaye a Gombe.

Ƙungiyar "Arewa Media Writers" Za Ta Gudanar Da Gagarumin Taron Ƙarawa Juna Sani “Seminar” Na Tsawon Kwanaki Biyu A Jiha...
13/04/2021

Ƙungiyar "Arewa Media Writers" Za Ta Gudanar Da Gagarumin Taron Ƙarawa Juna Sani “Seminar” Na Tsawon Kwanaki Biyu A Jihar Gombe
.. Ƙungiyar za ta horar da Marubutan jihohin Arewa sama da 400 game da yadda ake amfani da kafofin Sadarwar zamani

Daga: Ƙungiyar “Arewa Media Writers”

Ƙungiyar Marubutan Arewa a kafofin Sadarwar zamani “Arewa Media Writers” ƙarƙashin jagorancin shugaban ƙungiyar na ƙasa Comr Abba Sani Pantami, za ta gudanar da gagarumin taron ƙarawa juna sani “Seminar” wanda ba'a taba gudanar da irin shi ba a Nijeriya na tsawon kwanaki Biyu.

Ƙungiyar za ta horar da Marubutan jihohin Arewa sama da 400 game da yadda ake amfani da kafofin Sadarwar zamani.

Taken taron karawa juna sanin shine: “Rawar da kafofin sada zumunta ke takawa a ci gaban yankin Arewa, rashin tsaro, durƙusawar tattalin arzikin ƙasa, siyasa da hadin kan Al'umma."

Ƙasidun da za a gabatar a gurin taron gasu kamar haka: -

1. Hanyoyin da za'a bi don yaƙar labaran ƙarya.

2. Kafofin watsa labarai da ƙalubalen tsaro a Najeriya.

3. Muhimmancin Social Media ga Marubutan Arewa.

4. Tasirin kafofin sada zumunta ga tsaron ƙasa.

5. Matsayin kafofin watsa labaru a cikin ci gaban sadarwar zamani.

6. Hanyoyin cigaban sadarwar zamani a Arewacin Nijeriya.

7. Muhimmancin yaɗa labarai wajen yakar rashin tsaro a Nijeriya.

8. Tasirin kafofin sada zumunta kan ci gaban tattalin arziki a Nijeriya.

9. Kafofin watsa labarun, ingantaccen kayan aiki don ɗorewar zaman lafiya da ci gaban tattalin arzikin al'umma.

10, Yadda Marubutan Arewa za su dinga gudanar da rubuce-rubuce a kafofin Sadarwar zamani, da zai kawo haɗin kai a tsakanin al'umma.

Za'a gudanar da gagarumin taron ne idan Allah ya kaimu bayan watan Ramadan a Jihar Gombe.

Ƙungiyar Marubutan Arewa A Kafofin Sadarwar Zamani "Arewa Media Writers" Ta Ziyarci Daya Daga Cikin Shugabannin Kungiyar...
17/03/2021

Ƙungiyar Marubutan Arewa A Kafofin Sadarwar Zamani "Arewa Media Writers" Ta Ziyarci Daya Daga Cikin Shugabannin Kungiyar Izala Na Kasa Sheikh Yakubu Musa Hassan Katsina, A Gidanshi Dake Jihar Katsina

Daga Ƙungiyar "Arewa Media Writers"

Ƙungiyar Marubutan Arewa a kafofin sadarwar zamani "Arewa Media Writers" ƙarƙashin jagorancin shugaban ƙungiyar na ƙasa Comr Abba Sani Pantami, da shugaban ƙungiyar reshen jihar Katsina Comr Nura Siniya, ta ziyarci daya daga cikin jagororin kungiyar IZALA na kasa, kuma shugaban kwamitin Da'awah na kasa, haka zalika shugaban kungiyar Izala reshen jihar Katsina, Assheikh Yakubu Musa Hassan Katsina.

Sheikh Yakubu Musa Hassan Katsina, yayi ƙaurin suna a kasar Nijeriya dama nahiyar Afrika, wajan wa'azantar da al'umma, wanda al'ummar yankin Afirika na amfana da baiwar ilmin da Ubangiji ya mishi.

Ƙungiyar ta ziyarci malamin ne jiya Talata a Gidan shi dake cikin kwaryar birnin Katsina, Shehin malamin ya tarbi ƙungiyar hannu bibbiyu inda ya bawa shugabannin ƙungiyar shawarwari tare da jan hankalinsu kan irin ƙalubalen da yankin Arewa ke fuskanta tareda da kuma hanyoyin da kungiyar za ta bi don cigaba da bada gudummuwar ta ga yankin Arewa.

Shehin malamin ya jinjinawa ƙungiyar "Arewa Media Writers" tare da nuna goyon bayansa ɗari bisa ɗari kan yadda ƙungiyar take gudanar da ayyukan ta a fadin ƙasar baki ɗaya.

Daga ƙarshe ya yiwa ƙungiyar Addu'ar fatan Alkhairi Allah ya shige mata gaba kan muhimman ayyukan da ta saka a gaba take gudanarwa babu dare babu rana don kawo wa yankin Arewa cigaba mai ɗaurewa.

Gabatar Da Sabuwar Jarida Mai Suna "LATEST DIGITAL MEDIA SOURCE" (LDMS NG)Daga Comr Abba Sani Pantami"Latest Digital Med...
08/03/2021

Gabatar Da Sabuwar Jarida Mai Suna "LATEST DIGITAL MEDIA SOURCE" (LDMS NG)

Daga Comr Abba Sani Pantami

"Latest Digital Media Source" { LDM Source NG News } sabuwar jarida ce da za ta dinga kawo muku Ingantattun Labarai, sahihai labari daga kowanne yanki dake fadin Nijeriya.

Zaku iya bibiyan Jaridar a babban shafinta dake kafar sadarwa ta Facebook
👇👇👇
https://www.facebook.com/LDMsoucengNews/

Domin Kasancewarku cikin farin ciki da Annashawa Hanzarta Kuyi maza ku garzaya ku Latsa wannan link kushiga domin kuyi LIKE don kuganewa idanuwanku irin Gagarumar gwagwar mayan
da ake gabatar wa.

page
👇👇👇

https://www.facebook.com/LDMsoucengNews/

LDM Source NG News. Jarida ce mai ragista da Hukumar CAC, da za ta dinga gudanar da ayyukan ta bisa tsari, haka zalika kamfanin Jaridar ya tanadi gogaggun manya manyan 'yan jaridu da zasu dinga gudanar da ayyukan Jaridar bisa tsari tare da tantance duk abunda za'a yada.

Kamfanin "LDM Source NG News" zai dinga gudanar da wasu manya manyan aikace aikace na zamani kamar haka;
DIGITAL MEDIA CONTENTS, VIRTUAL, SOUND AND DOCUMENTARY PRODUCTION, INTERNET BASED SERVICES, GENERAL CONSULTANT, AND ADVERTISEMENT, da duk wasu aikace aikace da s**a shafi kafofin sadarwar zamani.

Zaku iya Tuntubar wannan kamfani ta wannan adiresi
👇👇👇
Email:[email protected]
WhatsApp ☎️ +2348149675978
Ko kuma ku ziyarci babban ofishin kamfanin dake Anguwan Pantami dake cikin kwaryar Jihar Gombe.

'Yan uwa Kamfanin LDM Source NG News, yana bukatan Addu'o'inku Allah ya shige mishi kan muhimman ayyukan da zai gudanar.

Kangiwan Akko na farko ya Kai Gaisuwan Godiya ga Fadar Mai Martaba Lamidon AkkoMuhammad Abdulqadir Ubayo Kumo ya Kai Gai...
07/03/2021

Kangiwan Akko na farko ya Kai Gaisuwan Godiya ga Fadar Mai Martaba Lamidon Akko

Muhammad Abdulqadir Ubayo Kumo ya Kai Gaisuwan Godiya ga Fadar Mai Martaba Lamidon Akko
Alhaji Dr Umar Muhammad Atiku Bisa Nuna Godiya Kan Nadin Sarautar da aka Mishi

KANGIWAN AKKO) Yayi tattaki zuwa fadan Mai martaba Lamidon Akko dan nuna farin cikin shi da kuma mika godiya ga shi Uban mu Lamidon Akko bisa wannan Sarautar daya tabbatar mar na (KANGIWAN AKKO).

Gaisuwan yasamu rekiyar Dangi da abokan Arziki na cikin gida da waje tabbas zama lafiya yafi zama dan sarki dan wannan tawaga da Kangiwan Akko ya tara, ya shaidawa duniya cewa yana zaune lafiya da Al'umma wannan shaida ne wanda kowa yake neman irinsa kuma hakan yafitone daga bakin shi Mai Martaba Lamidon Akko.

Allah ya karawa rayuwa Albarka. Shi kuma, (KANGIWAN AKKO ) Allah ya taya riko yasanya Albarka acikin wannan nadin.

Daga Jiya Zuwa Yau, Dubunnan Mutanene S**a Yi Withdraw Din Kudaden Da S**a Tara A Yau, Kowa Ya Hanzarta Yayi Ragista Dom...
02/03/2021

Daga Jiya Zuwa Yau, Dubunnan Mutanene S**a Yi Withdraw Din Kudaden Da S**a Tara A Yau, Kowa Ya Hanzarta Yayi Ragista Domin Ya Samu Nashi Rabon

Karin Bayani Game Da Sabon "Application" Na Kamfanin Saida Kayayyaki Mai Suna "AMAZON"

Dazu da safe s**a sake turo mun 15,334 bayan sun cire 18% dinsu cikin 18,701 da nayi Requesting jiya da yamma kafun su rufe lokatunan yin Withdraw.

Ragista anan
👇👇👇

https://pbfapi.pbftreasure.com/pbftreasure/ #/pages/login/login?r_code=hacfcf

Karin Bayani Game Da Sabon "Application" Na Kamfanin Saida Kayayyaki Mai Suna "AMAZON"Dazu da safe s**a sake turo mun 15...
27/02/2021

Karin Bayani Game Da Sabon "Application" Na Kamfanin Saida Kayayyaki Mai Suna "AMAZON"

Dazu da safe s**a sake turo mun 15,334 bayan sun cire 18% dinsu cikin 18,701 da nayi Requesting jiya da yamma kafun su rufe lokatunan yin Withdraw.

Ragista anan
👇👇👇

https://pbfapi.pbftreasure.com/pbftreasure/ #/pages/login/login?r_code=hacfcf
Zaku iya shiga wannan Group dinmu na WhatsApp domin samun karin bayani
👇👇👇

https://pbfapi.pbftreasure.com/pbftreasure/ #/pages/login/login?r_code=hacfcf
A NUTSU A KARANTA DA KYAU DON ALLAH

Kamfanin saida kayayyaki na "AMAZON" sun fitar da sabon Application na saida kayayyakinsu mai suna "PBFTRASURE" suna bada 100 ga duk mutumin da ka gayyato yayi ragista dasu domin fara nashi kasuwancin.

Da zaran Kayi Ragista dasu nan take zasu baka Kyautar 500 domin ka fara kasuwanci dasu.

Ga Link din da zaku yi ragista
👇👇👇

https://pbfapi.pbftreasure.com/pbftreasure/ #/pages/login/login?r_code=hacfcf

Daga Jiya da nayi ragista dasu Na samu 14,580 cikin kasa da mintuna talatin 11,950 s**a shiga Account dina, bayan sun cire 18%, haka zalika a jiyan da yamma Na sake yin Withdraw din 18,701 bayan sun cire 18% yanzu sa safiyar nan s**a sake turo mun da 15,334, an samu tsaikon dadewa kudin bai shigo bane, saboda an shiga Weekend.

Yadda Zaka Yi Ragista Dasu
👇👇👇

https://pbfapi.pbftreasure.com/pbftreasure/ #/pages/login/login?r_code=hacfcf

Idan ka shiga Link din nan👆👆
Zasu nuna maka ka saka Phone Number dinka, ka tura musu zasu turo maka da OTP sai ka saka a kasan nomban wayan, sai ka cike sauran Information din ka, ka danna wajan ragista shkenan zai bude maka.

Hanyoyin Da Zakabi Ku Tara Kudade
👇👇👇

1, Gayyato wani yayi ragista a karkashin ka

Idan kayi ragista zaka ga Gidaje a jere kamar haka;
👇👇

MENU
ORDER FINANCE
FINANCIAL PRODUCT
TEAM

Sai ka shiga "TEAM" a chan kasa zaka hango inda aka Rubuta
👇👇
Referral Code
Da
Referral Link

Sai kayi Copy Referral Link din ka turawa mutane suyi ragista a karkashin ka, duk wanda yayi ragista zasu baka 100.

2, "ORDER" ka sayi kayansu su siyar maka, nan take su baka ribarka

A MENU na farko Zaka ga inda aka jera wasu kayayyaki da sunayen kudaden su kamar haka;
Akwai Na 500
Akwai 2,500
Akwai 10,000
Akwai 25,000
Akwai 50,000

Sai ka shiga Na farko mai 500 tunda iya 500 da s**a baka kake dashi, sai ka shiga cikin shi kayi Order har sau 20, amma kudin da zasu baka babu yawa, da zaran ka tara kudi da yawa sai ka fara yin Order ta adadin yawan kudin da ka tara.

Idan kana Level 1 zaka iya yin Upgrading zuwa Level 2 ko 3, 4, 5 har zuwa sama.

Zaka dinga yin Order dinne a kowacce rana guda 20.

Yadda Zaka Yi Withdraw Din Kudinka Zuwa Account Dinka Na Banki
👇👇👇

Da zaran Kayi Ragista dasu ka fara tara kudade masu yawa *AGENT* dinsu za suyi maka magana ta WhatsApp da nomban da kayi ragista dasu.

Da zaran ka tara Referral da yawa, wa yanda s**a yi ragista sai kayi SCREENSHOT din Referral dinka, da kuma ID NO: dinka ka turawa AGENT din su, ta WhatsApp nan take zasu tura maka da kudinka cikin asusun Application din ka.

Idan ka shiga TEAM zaka ga inda aka Rubuta TEAM DETAILS a sama anan zaku dinga duba yawan Referral dinku.

Zaka iya yin Withdraw dinka a ranakun Lititin, Talata, Laraba, Alhamis, zuwa Jumma'a da misalin karfe 12 na rana zuwa karfe 6 na kowacce rana cikin Kwanaki Biyar din.

Yadda Zaka Dinga Komawa Profile Dinka Bayan Ka Fita Daga Ciki
👇👇👇

Tun jiya mutane suna ta korafi idan sun yi ragista sun fita basu maidasu wajan yin LOGIN Na account din suba, saidai su nuna musu Sabon ragista zasu yi.

Idan kayi ragista da wayar ka ta Chrome, ko ta OPera ko wata Browser daban, idan kasake komawa domin kayi LOGIN sai ka duba History Na browsing din da kayi a baya, Zai nuna maka wajan da zaka koma Profile din ka.

Zaka iya shiga ta wannan Link din
👇👇
https://pbfapi.pbftreasure.com/pbftreasure/ #/pages/login/login?r_code=hacfcf

Ga duk mai tambaya zai iya yi a comments, inshaallah zai samu Amsa.

Kuyi ragista a nan
👇👇👇
https://pbfapi.pbftreasure.com/pbftreasure/ #/pages/login/login?r_code=hacfcf

Rubutawa✍️✍️✍️
Comr Abba Sani Pantami

Dr Babayo sule wrote:It is sad but not unexpected that under our nose some people in the name of protest will revert our...
21/02/2021

Dr Babayo sule wrote:

It is sad but not unexpected that under our nose some people in the name of protest will revert our society into the stone age with such barbarism that they have displayed. If they are really protesting for an appointment of a traditional ruler, which I understand is a requisite powers of the Governor to appoint based on recommendation, the following questions exposed the conspiracy and the hidden pre-planned agenda behind it.

1. Does the Governor has the powers to appoint among the three recommended nominees?

2. Do people have the right to appoint an Emir?

3. If the protesters are claiming injustice by the Government, why then attacking mosques, vandalising and looting shops, markets, targeting individual houses?

4. Why is the attack directed towards only one group that is Muslims?

5. If the fury is towards Government, why not attack Government properties such as FGC Billiri, COE Billiri, LG Secretariat etc directly dealing with the culprit?

It is clear from the above questions what was intended and what was achieved. Now the following are recommended to the Government.

1. Use ur constitutional powers to legally appoint a new Emir;

2. Use the LG grant of Billiri even if it will affect payment of salaries to settle all claims of damage from their own handiwork;

3. Fish out the perpetrators and arraign them before the law to face the consequences of their evil act;

4. Government should never allow the tranquil and united Gombe State to be thrown into ethno-religious skirmishes masterminded by some evil genius and the

5. Government should never allow itself to be derail from the aggressive infrastructural and other developmental projects that it is focusing.

As for the perpetrators, don't apologise if u wish but believe me, u made an advertent calculative error that u will live to regret!

AUBIT FREEWAY APP (Fwt token)Kamfanin Aubit dake kasar Canada sune masu FWT token wanda yanzu haka yake a cikin Exchange...
11/02/2021

AUBIT FREEWAY APP (Fwt token)

Kamfanin Aubit dake kasar Canada sune masu FWT token wanda yanzu haka yake a cikin Exchanges na Bilaxy, Bitmax, Bithumb da Uniswap, zasu kaddamar da Application dinsu na kasuwanci wanda zai bawa masu FWT token damar gudanar da siye da siyarwa kai tsaye....

Waiting List na mutanen da zasu fara amfani da Application din suke tattarawa yanzu haka, kuma sun tsara zasu fito da Application din nan gaba kadan..

Kayi amfani da link dake kasa wajen cike form domin kaima ka shiga layi, hakan zai baka damar samun wasu yan daloli kadan idan Application din ya fara aiki...

https://upvir.al/ref/gf53033693

Ina da kyakkyawan fata akan Aubit da FWT token

Address

Emir Palace Round Gombe

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Gombe Daily Post News posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Shortcuts

  • Address
  • Alerts
  • Claim ownership or report listing
  • Want your business to be the top-listed Media Company?

Share