Hanyar Turunku Press

Hanyar Turunku Press Under the leadership of Sayyid Ibrahim Al-Zakzay (H), Kaduna State, Igabi local Government, Ng.�

MAULUDIN SAYYIDA ZAHRA (SA) NA SHEKARAR 1444AH 2023 A ABUJAMuzahara domin murnar ranar Haihuwar yar Fiyayyen Halita Manz...
13/01/2023

MAULUDIN SAYYIDA ZAHRA (SA) NA SHEKARAR 1444AH 2023 A ABUJA

Muzahara domin murnar ranar Haihuwar yar Fiyayyen Halita Manzon Allah (S.A.W.W) wato Sayyida Zahra (SA) yake gudana yanzu haka a cikin birin tarayya Nigeria Abuja, inda dubbani Al'umma Maza da mata s**a sha kwalliya domin nuna murnar su da wannan rana mai tarin daraja.

Muzahara wacce aka taso da ita bayan kammala Sallah Juma'a a Massalaci Costum dake Wuse Zone 3 Abuja, inda aka taso cikin tsari ana tafiya ana wake ga Sayida Zahra (SA).

AliAssajjad Ibn Taheer
Isa Charis
13/01/2023

13/01/2023

#.

Wannan Ranar ta Juma'a tayi dai-dai Ranar da aka Haifi Fiyayyar Mata na Duniya, dalilin hakane wannan kafa tamu kuma taku, mai Albarka, take taya daukacin Al'ummar Musulmai, Murna da zagayowar Ranar Haihuwa Sayyidatun nisa'il Alamin, Fatima Bintu Muhammad (A.S).

Dan nuna farincikinku da wannan Ranar zaku iya ajiye Salatin Fatima (A.S.), Hadaya ga Ruhin su Sayyid da Malama Zinatuddin Allah ya karamusu Lafiya.

Happy Birthday Sayyida (A.S).

ADDU'AR YININ JUMA'A, TARE DA AZAKAR DIN YININ, DA KUMA ZIYARAR IMAM MAHDI BIN HASSAN AL-MUJTAFHA (A.S)...13/01/2023m.دع...
13/01/2023

ADDU'AR YININ JUMA'A, TARE DA AZAKAR DIN YININ, DA KUMA ZIYARAR IMAM MAHDI BIN HASSAN AL-MUJTAFHA (A.S)...

13/01/2023m.

دعاء يوم الجمعة
بِسمِ الله الرَّحمنِ الرَّحيمِ

الحَمدُ للهِ الأولِ قَبلَ الإنشاءِ وَالإحياءِ وَالآخرِ بَعدَ فَناءِ الأشياءِ، العَليمِ الَّذي لا يَنسى مَن ذَكَرَهُ وَلا يَنقُصُ مَن شَكَرَهُ وَلا يَخيبُ مَن دَعاهُ وَلا يَقطَعُ رَجاءَ مَن رَجاهُ. اللهُمَّ إنّي اُشهِدُكَ وَكَفى بِكَ شَهيداً، وَاُشهِدُ جَميعَ مَلائِكَتِكَ وَسُكَّانَ سَماواتِكَ وَحَمَلَةَ عَرشِكَ، وَمَن بَعَثتَ مِن أنبيائِكَ وَرُسُلِكَ، وَأنشَأتَ مِن أصنافِ خَلقِكَ، أنّي أشهَدُ أنَّكَ أنتَ اللهُ لا إلهَ إلاّ أنتَ وَحدَكَ لا شَريكَ لَكَ وَلا عَديلَ وَلا خُلفَ لِقَولِكَ وَلا تَبديلَ، وَأنَّ مُحَمَّداً F عَبدُكَ وَرَسولُكَ أدّى ما حَمَّلتَهُ إلى العِبادِ وَجاهَدَ في الله عَزَّ وَجلَّ حَقَّ الجِهادِ، وَأنَّهُ بَشَّرَ بِما هُوَ حَقٌ مِنَ الثَّوابِ، وَأنذَرَ بِما هُوَ صِدقٌ مِنَ العِقابِ. اللهُمَّ ثَبِّتني عَلى دينِكَ ما أحيَيتَني، وَلا تُزِغ قَلبي بَعدَ إذ هَدَيتَني، وَهَب لي مِن لَدُنكَ رَحمَةً إنَّكَ أنتَ الوَهّابُ ، صَلِّ عَلى مُحَمَّدٍ وَعَلى آل مُحَمَّدٍ، وَاجعَلني مِن أتباعِهِ وَشيعَتِهِ، وَاحشُرني في زُمرَتِهِ، وَوَفِّقني لأداءِ فَرضِ الجُمُعاتِ وَما أوجَبتَ عَلَيَّ فيها مِن الطّاعاتِ وَقَسَمتَ لأهلِها مِنَ العَطاءِ في يَومِ الجَزاءِ. إنَّكَ أنتَ العَزيزُ الحَكيمُ.

ZIYARAR IMAM MAHDI BIN HASSAN AL-MUJTAFHA (A.S)..

يوم الجمعة
وهو يوم صاحب الزّمان (صلوات الله عليه) و باسمه وهو اليوم الذي يظهر فيه (عجّل الله فرجه) ، فقل في زيارته A :

السَّلامُ عَلَيكَ يا حُجَّةَ الله في أرضِهِ، السَّلامُ عَلَيكَ يا عَينَ الله في خَلقِهِ، السَّلامُ عَلَيكَ يا نورَ الله الَّذي يَهتَدي بِهِ المُهتَدونَ ويُفَرَّجُ بِهِ عَنِ المُؤمِنينَ، السَّلامُ عَلَيكَ أيُّها المُهَذَّبُ الخائِفُ، السَّلامُ عَلَيكَ أيُّها الوَليُّ النّاصِحُ، السَّلامُ عَلَيكَ يا سَفينَةَ النَّجاةِ، السَّلامُ عَلَيكَ يا عَينَ الحياةِ، السَّلامُ عَلَيكَ صَلّى اللهُ عَلَيكَ وَعَلى آلِ بَيتِكَ الطَّيِّبينَ الطَّاهِرينَ، السَّلامُ عَلَيكَ، عَجَّلَ الله لَكَ ما وَعَدَكَ مِنَ النَّصرِ وَظُهورِ الأمرِ ، السَّلامُ عَلَيكَ يا مَولايَ أنا مَولاكَ عَارِفٌ بِأُولاكَ واُخراكَ. أتَقَرَّبُ إلى اللهِ تَعالى بِكَ وَبِآلِ بَيتِكَ، وَأنتَظِرُ ظُهورَكَ وَظُهورَ الحَقِّ عَلى يَدَيكَ، وَأسألُ الله أن يصلّي عَلى مُحَمَّدٍ وَآلِ مُحَمَّدٍ، وَأن يَجعَلَني مِنَ المُنتَظِرينَ لَكَ وَالتَّابِعينَ وَالنَّاصِرينَ لَكَ عَلى أعدائِكَ، وَالمُستَشهَدينَ بَينَ يَدَيكَ في جُملَةِ أوليائِكَ ، يا مَولايَ يا صاحِبَ الزَّمانِ، صَلَواتُ الله عَلَيكَ وَعَلى آلِ بَيتِكَ، هذا يَومُ الجُمُعَةِ وَهُوَ يَومُكَ المُتَوَقَّعُ فيهِ ظُهورُكَ، وَالفَرَجُ فيهِ لِلمُؤمِنينَ عَلى يَدَيكَ، وَقَتلُ الكافِرينَ بِسَيفِكَ، وَأنا يا مَولايَ فيهِ ضَيفُكَ وَجارُكَ، وَأنتَ يا مَولايَ كَريمٌ مِن أولادِ الكِرامِ وَمَأمورٌ بِالضيافَةِ وَالإجارَةِ فَأضِفني وَأجِرني صَلَواتُ الله عَلَيكَ وعَلى أهلِ بَيتِكَ الطَّاهِرينَ.

قال السيّد ابن طاووس: وأنا اتمثّل بعد هذه الزيارة بهذا الشعر واُشير إليه A وأقول:

نزيلك حيث ما اتّجهتْ ركابي *** وضيفك حيث كنت من البلاد

ADDU'AR YININ ASABAR, TARE DA AZAKAR DIN YININ, DA KUMA ZIYARAR MANZON ALLAH (S.A.W.W).12/ January /2022m.AZAKAR.YA RABB...
12/01/2023

ADDU'AR YININ ASABAR, TARE DA AZAKAR DIN YININ, DA KUMA ZIYARAR MANZON ALLAH (S.A.W.W).
12/ January /2022m.

AZAKAR.
YA RABBUL ALAMIN KAFA DARI 100.

دعاء يوم السبت
بِسمِ الله الرَّحمنِ الرَّحيمِ

بِسمِ اللهِ كَلِمَةِ المُعتَصِمينَ وَمَقالَةِ المُتَحَرِّزينَ، وَأعوذُ بِالله تَعالى مِن جَورِ الجائِرينَ، وَكَيدِ الحاسِدينَ وَبَغي الظّالِمينَ، وَأحمَدُهُ فَوقَ حَمدِ الحامِدينَ. اللهُمَّ أنتَ الواحِدُ بِلا شَريكٍ، وَالمَلِكُ بِلا تَمليكٍ، لا تُضادُّ في حُكمِكَ، وَلا تُنازَعُ في مُلكِكَ. أسألُكَ أن تُصَلّيَ عَلى مُحَمَّدٍ عَبدِكَ وَرَسولِكَ، وَأن توزِعَني مِن شُكرِ نُعماكَ ما تَبلُغُ بي غايَةَ رِضاكَ، وَأن تُعينَني عَلى طاعَتِكَ وَلُزومِ عِبادَتِكَ وَاستِحقاقِ مَثوبَتِكَ بِلُطفِ عِنايَتِكَ، وَتَرحَمَني بِصَدّي عَن مَعاصيكَ ما أحيَيتَني، وَتوَفِّقَني لِما يَنفَعُني ما أبقَيتَني، وَأن تَشرَحَ بِكِتابِكَ صَدري، وَتَحُطَّ بِتِلاوَتِهِ وِزري، وَتَمنَحَني السَّلامَةَ في ديني وَنَفسي، وَلا توحِشَ بي أهلَ اُنسي، وَتُتِمَّ إحسانَكَ فيما بَقيَ مِن عُمري كَما أحسَنتَ فيما مَضى مِنهُ، يا أرحَمَ الرَّاحِمينَ.

ZIYARAR MANZON ALLAH (S.A.W.W.)..

[يوم السبت]
ثمّ روى السيّد هذا الحديث بسند آخر عن القطب الراوندي، ثمّ قال: ذكر زيارة النّبّي E في يومه وهو يوم السّبت :

أشهَدُ أن لا إلهَ إلاّ اللهُ وَحدَهُ لاشَريكَ لَهُ، وَأشهَدُ أنَّكَ رَسولُهُ، وَأنَّكَ مُحَمَّدُ بنُ عَبدِ اللهِ، وَأشهَدُ أنَّكَ قَد بَلَّغتَ رِسالاتِ رَبِّكَ، وَنَصَحتَ لاُمَّتِكَ وَجاهَدتَ في سَبيلِ الله بِالحِكمَةِ وَالمَوعِظَةِ الحَسَنَةِ، وَأدَّيتَ الَّذي عَلَيكَ مِنَ الحَقِّ، وَأنَّكَ قَد رَؤُفتَ بِالمُؤمِنينَ، وَغَلَظتَ عَلى الكافِرينَ، وَعَبَدتَ الله مُخلِصاً حَتَّى أتاكَ اليَقينُ، فَبَلَغ الله بِكَ أشرَفَ مَحَلِّ المُكَرَّمينَ. الحَمدُ للهِ الَّذي استَنقَذَنا بِكَ مِنَ الشِّركِ وَالضَّلالِ.

اللهُمَّ صَلِّ عَلى مُحَمَّدٍ وَآلِهِ، وَاجعَل صَلَواتِكَ وَصَلَواتِ مَلائِكَتِكَ، وَأنبيائِكَ وَالمُرسَلينَ وَعِبادِكَ الصَّالِحينَ، وَأهلِ السَّماواتِ وَالأرَضينَ، وَمَن سَبَّحَ لَكَ يا رَبَّ العالَمينَ منَ الأولينَ وَالآخِرينَ، عَلى مُحَمَّدٍ عَبدِك وَرَسولِكَ، وَنَبيِّكَ وَأمينِكَ وَنَجيبِكَ وَحَبيبِكَ، وَصَفيِّكَ وَصِفوَتِكَ، وَخاصَّتِكَ وَخالِصَتِكَ، وَخيَرَتِكَ مِن خَلقِكَ، وأعطِهِ الفَضلَ وَالفَضيلَةَ وَالوَسيلَةَ وَالدَّرَجَةَ الرَّفيعَةَ، وَابعَثهُ مَقاماً مَحموداً يَغبِطُهُ بِهِ الأوَّلونَ وَالآخِرونَ. اللهمَّ إنَّكَ قُلتَ: وَلَو أنَّهُم إذ ظَلَموا أنَفُسَهُم جاؤوكَ فَاستَغفَروا الله وَاستَغفَرَ لَهُمُ الرَّسولُ لَوَجَدوا الله تَوَّاباً رَحيماً، إلهي فَقَد أتَيتُ نَبيَّكَ مُستَغفِراً تائِباً مِن ذُنوبي، فَصَلِّ عَلى مُحَمَّدٍ وَآلِهِ وَاغفِرها لي، يا سَيِّدَنا أتَوَجَّهُ بِكَ وَبأهلِ بَيتِكَ إلى اللهِ تَعالى رَبِّكَ وَرَبّي ليَغفِرَ لي.

ثمّ قل ثلاثاً: إنَّا للهِ وَإنَّا إلَيهِ راجِعونَ . ثمّ قل: اُصِبنا بِكَ يا حَبيبَ قُلوبِنا، فَما أعظَمَ المُصيبَةَ بِكَ؟! حَيثُ انقَطَعَ عَنَّا الوَحيُ، وَحَيثُ فَقَدناكَ، فإنَّا للهِ وَإنَّا إلَيهِ راجِعونَ. يا سَيِّدَنا يا رَسولَ اللهِ، صَلَواتُ الله عَلَيكَ وَعَلى آلِ بَيتِكَ الطَيِّبينَ الطَّاهِرينَ، هذا يَومُ السَّبتِ وَهُوَ يَومُكَ، وَأنا فيهِ ضَيفُكَ وَجارُكَ، فَأضِفني وَأجِرني فَإنَّكَ كَريمٌ تُحِبُّ الضّيافَةَ، وَمأمورٌ بِالإجارَةِ، فَأضِفني وَأحسِن ضيافَتي، وَأجِرنا وَأحسِن إجارَتَنا، بِمَنزِلَةِ الله عِندَك وَعِندَ آلِ بَيتِكَ، وَبِمَنزِلَتِهِم عِندَهُ وَبِما استَودَعَكُم مِن عِلمِهِ، فَإنَّه أكرَمُ الأكرَمينَ.

يقول مؤلّف الكتاب عبّاس القمّي عفي عنه: إنّي كلّما زرته E بهذه الزيارة بدأت بزيارته على نحو ما علّمه الإمام الرّضا A البزنطي، ثمّ قرأت هذه الزيارة.

فقد روي بسند صحيح أنّ ابن أبي بصير سأل الرّضا A كيف يصلّى على‌ النّبيّ E ويسلّم عليه بعد الصلاة فأجاب A : تقول:

«السَّلامُ عَلَيكَ يا رَسولَ الله وَرَحمَةُ اللهِ وَبَرَكاتُهُ، السَّلامُ عَلَيكَ يا مُحَمَّدَ بنَ عَبدِ اللهِ، السَّلامُ عَلَيكَ يا خِيَرَةَ اللهِ، السَّلامُ عَلَيكَ يا حَبيبَ اللهِ، السَّلامُ عَلَيكَ يا صِفوَةَ اللهِ، السَّلامُ عَلَيكَ يا أمينَ اللهِ. أشهَدُ أنَّكَ رَسُولُ اللهِ، وَأشهَدُ أنَّكَ مُحَمَّدُ بنُ عَبدِ اللهِ، وَأشهَدُ أنَّكَ قَد نَصَحتَ لاُمَّتِكَ، وَجاهَدتَ في سَبيلِ رَبِّكَ وَعَبَدتَهُ حَتَّى أتاكَ اليَقينُ، فَجَزاكَ الله يا رَسولَ الله أفضَلَ ما جَزى نبياً عَن أُمَّتِهِ. اللهُمَّ صَلِّ عَلى مُحَمَّدٍ وَآلِ مُحَمَّدٍ أفضَلَ ما صَلَّيتَ عَلى إبراهيمَ وَآلِ إبراهيمَ إنَّكَ حَميدٌ مَجيدٌ ».

11/01/2023

MUHIMMIN SANARWA

OFISHIN JAGORA Sayyid Ibraheem Zakzaky (H) Tare da CIBIYAR WALLAFA Da Yada Ayyukan Shaikh Zakzaky (H)

Na sanar da dukkan al'umma cewa; wani muhimmin littafi na Tarihin Jagora Shaikh Ibraheem Zakzaky (H), da kuma tarihin Harkar Musulunci, wanda Sayyid Zakzaky (H) ya rubuta da kansa, (wato AUTOBIOGRAPHY) zai fito nan ba da dadewa ba.

Wannan littafi mai suna; "TARIHIN RAYUWATA, DA NA HARKAR MUSULUNCI ", shi ne irinsa na farko a tarihin Harka Islamiyyah.

Jagora (H) ne da kansu s**a rubuta wannan littafi mai cike da zurfafan batutuwa daban-daban, da dimbin al'amuran da kowane dan uwa ke bukatar ya sani. Tun daga asalinsu, haihuwa da tasowarsu, karatu da fara Gwagwarmaya, da kuma marhalolin da aka rika takawa a gwagwarmaya na jarabawowi, waki'o'i, tsare-tsare a kurkuku daban-daban da fitintinu, da darussa a kan kowane gaɓan marhala.

Littafin yana kunshe da Babi kusan 30, da Fasali 260, da Kalmomi fiye da Dubu dari biyu (200), da kuma shafuka sama da 700 cikin Juzu'i biyu.

Za a kaddamar da wannan muhimmin littafi a daidai lokacin da Jagoran Harkar Musulunci, Sayyid Ibraheem Zakzaky (H) zai cika shekaru 72 da haihuwa, wato a cikin watan na SHA'ABAN mai zuwa a duk fadin kasar nan.

Wannan littafi ya yaye duhu, ya samar da haske, ya fayyace hakika game da dimbin abubuwan da mafi yawan jama'a s**a jahilta game da Harkar Musulunci da Jagoranta.

A cikin littafin za ka karanta dimbin abubuwan da ba ka taba sani ba game da Harkar Musulunci da rayuwar Jagora (H), duk daga Jagora da kansu.

Yana da muhimmanci sosai 'yan uwa maza da mata, kowa ya tanadi kudi don mallakar wannan littafi da babu irinsa, a daidai lokacin da za a kaddamar da shi a dukkan Da'irorin kasar nan.

Sanarwa Daga:
— Ofishin Sayyid Ibraheem Zakzaky (H).
Email: [email protected]

Tare da;-

— Cibiyar Wallafa Da Ayyukan Shaikh Zakzaky (H).
GSM: 080-3701-8806.



11/01/2023

Imam Ali (AS) Yace: “Ku Dabaibaye Kawukanku da yi Masu Hisabi.”-Imam Zainul Abidin (AS) Yace; “Ya Kai Ɗan Adam Ba Zaka G...
11/01/2023

Imam Ali (AS) Yace: “Ku Dabaibaye Kawukanku da yi Masu Hisabi.”

-Imam Zainul Abidin (AS) Yace; “Ya Kai Ɗan Adam Ba Zaka Gushe ba Kana Kan Alkhairi Matuƙar Kana Yiwa Kanka Hisabi.”

-Imam Kazim (AS) Yace, “Baya Daga Cikinmu Duk Wanda Baya Yiwa Kansa Hisabi a Kowacce Rana".

11/01/2023

Shin Al'umma kunshirya karban Gaskiya kuwa??

YADDA BIKIN MAULUDIN SAYYID ZAHRA (S.A) NA ZON ƊIN  FAƊIMA ZAHRA ZONE (D) NA SISTERS DAKE A GARIN KATSINA YA GUDANA ARAN...
09/01/2023

YADDA BIKIN MAULUDIN SAYYID ZAHRA (S.A) NA ZON ƊIN FAƊIMA ZAHRA ZONE (D) NA SISTERS DAKE A GARIN KATSINA YA GUDANA ARANAR JUMA'AR DATA GUDANA 07/01/2023M;

A ranar Juma'a 14/Jimada Sani/1444 H. Wanda yayi dai-dai da 07/01/2023m, Almajiran Malam Ibrahim Yaƙub Al'zakzaky (H) na Zon ɗin Fatima Zahara (S.A) s**a gudanar da Mauludin Sayyida Zahra (S.a).

Bayan bude Taro da Addu'a da karatun Al'ƙur'ani mai girma an gabatar da ziyarar Sayyida Zahara (S.A). Sannan ƴan Ittihadu Shu'ara s**a ƙara haska wajen da baitocin yabon Sayyida Zahra (S.A).

Babban baƙo mai jawabi a muhalin taron Mauludin Sayyida Zahra (S.a) shine, Malam Usman Sabo ATC.

LABARI CIKIN HOTUNA;     7/1/2023M.          Al'majiran Sayyid Ibrahim Al'Zakzaky (H), na garin Kwangoma, dake qaramar h...
07/01/2023

LABARI CIKIN HOTUNA;
7/1/2023M.
Al'majiran Sayyid Ibrahim Al'Zakzaky (H), na garin Kwangoma, dake qaramar hukumar Igabi ta jihar Kaduna, sun gudanar da Maulidin Fiyayyan Halitta Annabi Muhammad (S.A.W W), Ayau Asabar, In da aka gudanar da abubuwa da dama, irin sure ( Wakokin Annabi Muhammad (S.A.W.W), Da Faretin yan Fodiya, hadi da Jawabin Mauludin, da sauransu), kadan daga hotunayan gurin Mauludin kenan.

*MAULUDIN SAYYIDA ZAHARA (AS) A HALKAR SAYYIDA ZAHARA (AS) A GARIN KADUNA*Yau Laraba 4/1/2023 Yan uwa Sister forum karka...
04/01/2023

*MAULUDIN SAYYIDA ZAHARA (AS) A HALKAR SAYYIDA ZAHARA (AS) A GARIN KADUNA*

Yau Laraba 4/1/2023 Yan uwa Sister forum karkashin Jagorancin Sayyid zakzaky (H) Na Halkar Sayyid Zahara (as) s**a Gudanar da Mauludin yar Manzon Allah (saww) Sayyida Zahara (as). a Mahuta

Bayan Bude Taro da Addua Da karatun Qurani aka Gabatar da ziyara sayyida Zahara sannan akai Faretin Girmamawa ga Sayyida Zahara (as).

Babban Bako mai jawabi a wajan shine Sayyid Ahmad Rufai kawo inda yayi jawabi akan Darajan Sayyida Zahara (as) Da matsayinta a wajan Allah da Manzon Allah. Daga karshe wakilan yan Uwa na Dairan Kaduna Sheikh Aliyu Tirmizi kaduna yayi Ta'aliki a wajan.
Sannan yayi kira ga yan uwa akan Muhimmancin Sauke hakin Jagora (H) dake kan mu.

Bayan ya gama Ta'aliki ne aka yanka alkaki aka raba walima.

Ga wasu daga cikin Hotunan da muka dauko muku a wajan.

KD PRESS
4/1/2023

Labari cikin Hotuna;12th December 2015m, Waki'ar buhari.Taron tunawa da Waki'ar buhari, na 12th December 2015m, agarin  ...
04/01/2023

Labari cikin Hotuna;

12th December 2015m, Waki'ar buhari.

Taron tunawa da Waki'ar buhari, na 12th December 2015m, agarin Gadan gayan, ayau 4th January 2023m, Wanda yan Intuzar S**a shirya, sukuma gabatar, acikin garin na Gadan gayandin,

04/01/2023

Ka kalli wannan.Vedio din, Banaso ace sai nabaka labari dakaina:

Dagani daji da abaka Labari fa, Gunda kaji kuma kagani, 👇👇👇

ﺍﻟﺪﻋﺎﺀ ﻳﻮﻡ ﺍﻷﺭﺑﻌﺎﺀ* ADU'AR DA AKE KARANTAWA A RANAN LARABA *ﺑِﺴْﻢِ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮَّﺣْﻤﻦِ ﺍﻟﺮَّﺣِﻴﻢِ* BISMILLAHIRRAHMANIRRAHIEM...
04/01/2023

ﺍﻟﺪﻋﺎﺀ ﻳﻮﻡ ﺍﻷﺭﺑﻌﺎﺀ
* ADU'AR DA AKE KARANTAWA A RANAN LARABA *
ﺑِﺴْﻢِ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮَّﺣْﻤﻦِ ﺍﻟﺮَّﺣِﻴﻢِ
* BISMILLAHIRRAHMANIRRAHIEM *
ﺍﻟﺤَﻤْﺪُ ﻟﻠﻪِ ﺍﻟَّﺬِﻱ ﺟَﻌَﻞَ ﺍﻟﻠّﻴﻞ ﻟِﺒﺎﺳﺎً
* ALHAMDU LILLAHILLAZIE JA'ALALLAILA LIBAASA *
ﻭَﺍﻟﻨَّﻮْﻡَ ﺳُﺒﺎﺗﺎً،
* WAN NAUMASUBAATA *
ﻭَﺟَﻌَﻞَ ﺍﻟﻨَّﻬﺎﺭَ ﻧُﺸُﻮﺭﺍً،
* WAJALAN NAHAARA *
ﻟَﻚَ ﺍﻟﺤَﻤْﺪُ ﺃَﻥْ ﺑَﻌَﺜْﺘَﻨِﻲ ﻣِﻦْ ﻣَﺮْﻗَﺪِﻱ ﻭَﻟَﻮْ ﺷِﺌْﺖَ ﺟَﻌَﻠْﺘَﻪُ ﺳَﺮْﻣَﺪﺍً،
* LAKAL HAMDU AN BA'ASTANIE MIN MARQADIE WALAU
SHI'ITA JA'ALTAHU SARMADAN *
ﺣَﻤْﺪﺍً ﺩﺍﺋِﻤﺎً ﻻﻳَﻨْﻘَﻄِﻊُ ﺃَﺑَﺪﺍً ﻭَﻻﻳُﺤْﺼِﻲ ﻟَﻪُ ﺍﻟﺨَﻼﺋِﻖُ ﻋَﺪَﺩﺍً.
* HAMDAN DAA'IMAN LAA YANQADTI'U ABADAN WALAA
YUHSIE LAHUL KHALAA'IQI ADADA *
ﺍﻟﻠّﻬُﻢَّ ﻟَﻚَ ﺍﻟﺤَﻤْﺪُ ﺃَﻥْ ﺧَﻠَﻘْﺖَ ﻓَﺴَﻮَّﻳْﺖَ
* ALLAHUMMA LAKAL HAMDU AN KHALAQTA FASAUWAITA *
ﻭَﻗَﺪَّﺭْﺕَ ﻭَﻗَﻀَﻴْﺖَ ﻭَﺃَﻣَﺖَّ ﻭَﺃَﺣْﻴَﻴْﺖَ
* WA QADDARTA WA QADAITA WA AMATTA WA AHYAITA *
ﻭَﺃَﻣْﺮَﺿْﺖَ ﻭَﺷَﻔَﻴْﺖَ ﻭَﻋﺎﻓَﻴْﺖَ ﻭَﺃَﺑْﻠَﻴْﺖَ،
* WA AMARADTA WASHAFAITA WA AAFAITA WA ABLAITA *
ﻭَﻋَﻠﻰ ﺍﻟﻌَﺮْﺵِ ﺍﺳْﺘَﻮَﻳْﺖَ ﻭَﻋَﻠﻰ ﺍﻟﻤُﻠْﻚِ ﺍﺣْﺘَﻮَﻳْﺖَ.
* WALAL ARSHIS TAWAITA WA ALAL MULKI IHTAWAITA *
ﺃَﺩْﻋُﻮﻙَ ﺩُﻋﺎﺀَ ﻣَﻦْ ﺿَﻌُﻔَﺖْ ﻭَﺳِﻴﻠَﺘُﻪُ
* AD'UOKA DU'AA'AN MAN DA'UFAT WASIELATUHU *
ﻭَﺍﻧْﻘَﻄَﻌَﺖْ ﺣِﻴﻠَﺘُﻪُ ﻭَﺍﻗْﺘَﺮَﺏَ ﺃَﺟَﻠُﻪُ
* WAN QADTA'AT HIELATUHUO WAQTARABA AJALUHU *
ﻭَﺗَﺪﺍﻧﻰ ﻓِﻲ ﺍﻟﺪُّﻧْﻴﺎ ﺃَﻣَﻠُﻪُ،
* WATADAANI FIDDUNIYAA AMALUHU *
ﻭَﺍﺷْﺘَﺪَّﺕْ ﺇِﻟﻰ ﺭَﺣْﻤَﺘِﻚَ ﻓﺎﻗَﺘُﻪُ
* WASHTADDAT ILAA RAHMATIKA FAAQATUHUE *
ﻭَﻋَﻈُﻤَﺖْ ﻟِﺘَﻔْﺮِﻳﻄِﻪِ ﺣَﺴْﺮَﺗُﻪُ
* WA AZUMAT LITAFRIEDTIHIE HASRATUHUO *
ﻭَﻛَﺜُﺮَﺕْ ﺯَﻟَّﺘُﻪُ ﻭَﻋَﺜْﺮَﺗُﻪ
* WA KASURAT ZULLATUHUO WASRATUHUO *
ُ ﻭَﺧَﻠُﺼَﺖْ ﻟِﻮَﺟْﻬِﻚَ ﺗَﻮْﺑَﺘُﻪُ.
* WA KHALUSAT LI WAJHIKA FAAQATUHUO *
ﻓَﺼَﻞِّ ﻋَﻠﻰ ﻣُﺤَﻤَّﺪٍ ﺧﺎﺗَﻢِ ﺍﻟﻨَّﺒِﻴِّﻴﻦَ
* FASALLI ALAA MUHAMMADIN KHATAMIN NABIYYIENA *
ﻭَﻋَﻠﻰ ﺃَﻫْﻞِ ﺑَﻴْﺘِﻪِ ﺍﻟﻄَّﻴِّﺒِﻴﻦَ ﺍﻟﻄَّﺎﻫِﺮِﻳﻦَ،
* WA ALAA AHLU BAITIHIDTAYYIBIENADT DTAAHIRIEN *
ﻭَﺍﺭْﺯُﻗْﻨِﻲ ﺷَﻔﺎﻋَﺔَ ﻣُﺤَﻤَّﺪٍ ﺻَﻠَّﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋَﻠَﻴْﻪِ ﻭَﺁﻟِﻪِ،
* WARZUQNIE SHAFAA'ATA MUHAMMADIN SALLALLAHU
ALAIHI WA AALIHI *
ﻭَﻻﺗَﺤْﺮِﻣْﻨِﻲ ﺻُﺤْﺒَﺘَﻪُ
* WALAA TAHRIMNIE SUHBATAHUO *
ﺇِﻧَّﻚَ ﺃَﻧْﺖَ ﺃَﺭﺣَﻢُ ﺍﻟﺮّﺍﺣِﻤِﻴﻦَ .
* INNAKA ANTA ARHAMURRAAHIMIEN

TUNAWA DA SHAHADAR  SULEIMANI Harkan Musulunci Karkashin Jagorancin Jagora Sayyid Zakzaky (H), ta gudanar da taron tunaw...
03/01/2023

TUNAWA DA SHAHADAR SULEIMANI

Harkan Musulunci Karkashin Jagorancin Jagora Sayyid Zakzaky (H), ta gudanar da taron tunawa da Shahadar Shaheed Kas**m Sulaim*ni, tare da abokin aikinsa Almuhandis, a Abuja.

Taron wanda ya gudana a yau Talata, 3rd January, 2023. An fara da Gudanar da Majalisul azah, wanda matasa s**a yi Wakoki tare da dukan Kirji cikin salon jajantawa tare da shajja'awa. Daga karshe Muhammad Kasim ya yi Jawabin rufewa.

Taron ya gudana ne a Muhallin yan uwa, Fudiyya Mararaba da ke Abuja.

Fa'eez Media
3/1/2023

03/01/2023
KAI TSAYE DAGA GARIN GAGIYA DAKE JIHAR JIGAWA; 13/1/2023m.Ga garumin Program tunawa da Waqi'ar Buhari wada aka gudanar y...
03/01/2023

KAI TSAYE DAGA GARIN GAGIYA DAKE JIHAR JIGAWA;

13/1/2023m.

Ga garumin Program tunawa da Waqi'ar Buhari wada aka gudanar yau agarin Gagiya dake jihar Jigawa.

Muzaharar tunuwa da Shahadantar da Qaseem Sulaimam, komandan Soji nakasar Iran.3/1/2023m
03/01/2023

Muzaharar tunuwa da Shahadantar da Qaseem Sulaimam, komandan Soji nakasar Iran.

3/1/2023m

Dan Gane Da Sakon Taya Murnar Sabuwar Shekarar TurawaSakon Jagora Shaikh Ibraheem Zakzaky (H)."Naji yan kwanakin nan ana...
03/01/2023

Dan Gane Da Sakon Taya Murnar Sabuwar Shekarar Turawa

Sakon Jagora Shaikh Ibraheem Zakzaky (H).

"Naji yan kwanakin nan ana ta cewa mutane wai ana taya su murnar shiga sabuwar shekara (ta Turawa), abin bakin ciki har da Musulmi (a junansu), sai ka ga Musulmi ya hadu da ďan uwansa Musulmi ya ce masa "Happy New Year!" Barka da shiga sabuwar shekara, har ana tattaunawa cewa wannan sabuwar shekarar ko me ta zo da shi!!

"To gaskiya mu dai ba shekararmu ba ce! Yauwa! Shekara a wajen Allah da Mala'ikunsa (ita ce shekarar Musulunci), to wannan shi ne farkon shekara. Kuma shi ne ya kamata a raba Alewa a taya juna murna!!"

Shaikh Zakzaky (H): Ranar Laraba 28- Zulhajji- 1428. A karatun Nahjul- Balagha, daidai minti na 46, a FIC Zariya.

02/01/2023

In our own perspective, as we always tell people to comprehend, religion is not different from our own way of living. Life is religion itself. The way we live is the way we would be judged in the hereafter.

-Leader Sheikh Ibraheem Zakzaky (H)


'aMubarak
30/12/2022

Hausa:

A namu mahangar kamar yadda kullum muke gaya wa mutane su fahimta, addini bai bambanta da namu salon rayuwar ba. Rayuwa ita ce addini. Yadda muke rayuwa haka za a yi mana hukunci gobe kiyama.

-Jagora Sheikh Ibraheem Zakzaky (H)


'aMubarak
30/12/2022

02/01/2023
*FASSARAR DU'A TAWASSUL*Addu'ar Tawassuli da A’imma (AS)Fassarar muhammad  sani  Alkasim  shaheed    daga karbala mukadd...
02/01/2023

*FASSARAR DU'A TAWASSUL*
Addu'ar Tawassuli da A’imma (AS)
Fassarar muhammad sani Alkasim shaheed daga karbala mukaddasa

Allamah al-Majlisi ya ruwaito daga littattafai da dama inda aka ambata cewa Muhammad Ibn Babawayh ya ruwaito wannan addu'a ta tawassuli (Dua al-Tawassul) ne daga Imamai tsarkaka. Da yake yin sharhi sai ya ce, "Duk lokacin da na yi wannan addu'ar a kan kowane al'amari, nakan samu ijaba nan take." Ga yadda addu'ar take:

اَللَّهُمَّ إِنِّي أَسْأَلُكَ وَأَتَوَجَّهُ إِلَيْكَ
Allahumma inni as'aluka wa atawajjahu ilayka
Ya Allah, ina mai fuskantowa zuwa gare ka
O Allah, I beseech You and turn my face toward You
بِنَبِيِّكَ نَبِيِّ ٱلرَّحْمَةِ
Binabiyyika nabiyyi alrrahmati
Da sunan Annabinka, Annabin rahama
In the name of Your Prophet; the Prophet of Mercy,
مُحَمَّدٍ صَلَّىٰ ٱللَّهُ عَلَيْهِ وَآلِهِ
Muhammadin salla allahu alayhi wa alihi
Muhammad, tsiran Allah su tabbata a gare shi da Alayensa
Muhammad—may Allah send blessings to him and his Household.
يَا أَبَا ٱلْقَاسِمِ
Ya aba alqasimi
Ya Baban {asim!
O Abu’l-Qasim!
يَا رَسُولَ ٱللَّهِ
Ya rasula allahi
Ya Manzon Allah
O Allah’s Messenger!
يَا إِمَامَ ٱلرَّحْمَةِ
Ya imama alrrahmati
Ya Shugaban Rahama
O Chief of Mercy!
يَا سَيِّدَنَا وَمَوْلاَنَا
Ya sayyidana wa mawlana
Ya Shugabanmu, kuma Maulanmu!
O our master and chief!
إِنَّا تَوَجَّهْنَا وَٱسْتَشْفَعْنَا
Inna tawajjahana wastashfana
Mun fuskanto, muna neman ceto
We are turning our faces toward you, seeking your intercession
وَتَوَسَّلْنَا بِكَ إِلَىٰ ٱللَّهِ
Wa tawassalna bika ila allahi
Muna tawassuli da kai zuwa ga Allah
And your advocacy for us before Allah;
وَقَدَّمْنَاكَ بَيْنَ يَدَيْ حَاجَاتِنَا
Wa qaddamnaka bayna yaday hajatina
Muna gabatar da kai gaba ga bukatunmu
And we are presenting you (as our intermediary) for the settlement of our needs.
يَا وَجِيهاً عِنْدَ ٱللَّهِ
Ya wajihan inda allahi
Ya Mai tagomashi gun Allah
O well-esteemed with Allah,
إِشْفَعْ لَنَا عِنْدَ ٱللَّهِ
Ishfa lana inda allahi
Ka cece mu a gun Allah
Intercede for us before Allah.

يَا أَبَا ٱلْحَسَنِ
Ya aba alhasani
Ya Baban Hasan
O Abu’l-Hasan!
يَا أَمِيرَ ٱلْمُؤْمِنِينَ
Ya amira almu'minina
Ya Sarkin muminai
O commander of the Believers!
يَا عَلِيُّ بْنَ أَبِي طَالِبٍ
Ya aliyyu bna abi talibin
Ya Aliyyu ]an Abi Talib
O Ali, son of Abu-Talib!
يَا حُجَّةَ ٱللَّهِ عَلَىٰ خَلْقِهِ
Ya hujjata allahi ala khalqihi
Ya Hujjan Allah a kan halittunsa
O Allah’s Argument against His creatures!
يَا سَيِّدَنَا وَمَوْلاَنَا
Ya sayyidana wa mawlana
Ya Shugabana kuma Maulanmu
O our master and chief!
إِنَّا تَوَجَّهْنَا وَٱسْتَشْفَعْنَا
Inna tawajjahana wastashfana
Mun fuskanto, muna neman ceto
We are turning our faces toward you, seeking your intercession
وَتَوَسَّلْنَا بِكَ إِلَىٰ اللّهِ
wa tawassalna bika ila allahi
Muna tawassuli da kai zuwa ga Allah
and your advocacy for us before Allah;
وَقَدَّمْنَاكَ بَيْنَ يَدَيْ حَاجَاتِنَا
wa qaddamnaka bayna yaday hajatina
Muna gabatar da kai gaba ga bukatunmu
and we are presenting you (as our intermediary) for the settlement of our needs.
يَا وَجِيهاً عِنْدَ ٱللَّهِ
ya wajihan inda allahi
Ya Mai tagomashi gun Allah
O well-esteemed with Allah,
إِشْفَعْ لَنَا عِنْدَ ٱللَّهِ
ishfa lana inda allahi
Ka cece mu a gun Allah.
intercede for us before Allah.

يَا فَاطِمَةُ ٱلزَّهْرَاءُ
ya fatimatu alzzahra'u
Ya Fatima Azzahra
O Fatimah, the Luminous Lady!
يَا بِنْتَ مُحَمَّدٍ
ya binta muhammadin
Ya ‘Yar Annabi Muhammad!
O daughter of Muhammad!
يَا قُرَّةَ عَيْنِ ٱلرَّسُولِ
ya qurrata ayni alrrasuli
Ya sanyin idanun Manzo!
O delight of the Messenger’s eyes!
يَا سَيِّدَتَنَا وَمَوْلاَتَنَا
ya sayyidatana wa mawlatana
Ya Shugabarmu kuma Maularmu
O our chief!
إِنَّا تَوَجَّهْنَا وَٱسْتَشْفَعْنَا
inna tawajjahana wastashfana
Mun fuskanto, muna neman ceto
We are turning our faces toward you, seeking your intercession
وَتَوَسَّلْنَا بِكِ إِلَىٰ ٱللَّهِ
wa tawassalna biki ila allahi
Muna tawassuli da ke zuwa ga Allah
and your advocacy for us before Allah;
وَقَدَّمْنَاكِ بَيْنَ يَدَيْ حَاجَاتِنَا
wa qaddamnaki bayna yaday hajatina
Muna gabatar da ke gaba ga bukatunmu
and we are presenting you (as our intermediary) for the settlement of our needs.
يَا وَجِيهَةً عِنْدَ ٱللَّهِ
ya wajihatan inda allahi
Ya wadda ke da tagomashi gun Allah
O well-esteemed with Allah,
إِشْفَعي لَنَا عِنْدَ ٱللَّهِ
ishfai lana inda allahi
Ki cece mu a gun Allah.
intercede for us before Allah.

يَا أَبَا مُحَمَّدٍ
ya aba muhammadin
Ya Baban Muhammad
O Abu-Muhammad!
يَا حَسَنُ بْنَ عَلِيٍّ
ya hasanu bna aliyyin
Ya Hasan Dan Aliy
O Hasan the son of Ali!
أَيُّهَا ٱلْمجْتَبَىٰ
ayyuha almujtaba
Ya kai Zababbe!
O well-Chosen one!
يَا بْنَ رَسُولِ ٱللَّهِ
yabna rasuli allahi
Ya Dan Manzon Allah!
O son of Allah’s Messenger!
يَا حُجَّةَ ٱللَّهِ عَلَىٰ خَلْقِهِ
ya hujjata allahi ala khalqihi
Ya Hujjan Allah a kan halittunsa!
O Allah’s Argument against His creatures!
يَا سَيِّدَنَا وَمَوْلاَنَا
ya sayyidana wa mawlana
Ya Shugabanmu, kuma Maulanmu!
O our master and chief!
إِنَّا تَوَجَّهْنَا وَٱسْتَشْفَعْنَا
inna tawajjahana wastashfana
Mun fuskanto, muna neman ceto
we are turning our faces toward you, seeking your intercession
وَتَوَسَّلْنَا بِكَ إِلَىٰ ٱللَّهِ
wa tawassalna bika ila allahi
Muna tawassuli da kai zuwa ga Allah
and your advocacy for us before Allah;
وَقَدَّمْنَاكَ بَيْنَ يَدَيْ حَاجَاتِنَا
wa qaddamnaka bayna yaday hajatina
Muna gabatar da kai gaba ga bukatunmu
and we are presenting you (as our intermediary) for the settlement of our needs.
يَا وَجِيهاً عِنْدَ ٱللَّهِ
ya wajihan inda allahi
Ya Mai tagomashi gun Allah
O well-esteemed with Allah,
إِشْفَعْ لَنَا عِنْدَ ٱللَّهِ
ishfa lana inda allahi
Ka cece mu a gun Allah.
intercede for us before Allah.

يَا أَبَا عَبْدِ ٱللَّهِ
ya aba abdillahi
Ya Baban Abdullah!
O Abu-Abdullah!
يَا حُسَيْنُ بْنَ عَلِيٍّ
ya husaynu bna aliyyin
Ya Husain Dan Aliy
O Husayn the son of Ali!
أَيُّهَا ٱلشَّهِيدُ
ayyuha alshshahidu
Ya kai Shahidi!
O Martyr!
يَا بْنَ رَسُولِ ٱللَّهِ
yabna rasuli allahi
Ya Dan Manzon Allah!
O son of Allah’s Messenger!
يَا حُجَّةَ ٱللَّهِ عَلَىٰ خَلْقِهِ
ya hujjata allahi ala khalqihi
Ya Hujjan Allah a kan halittunsa!
O Allah’s Argument against His creatures!
يَا سَيِّدَنَا وَمَوْلاَنَا
ya sayyidana wa mawlana
Ya Shugabanmu, kuma Maulanmu!
O our master and chief!
إِنَّا تَوَجَّهْنَا وَٱسْتَشْفَعْنَا
inna tawajjahana wastashfana
Mun fuskanto, muna neman ceto
we are turning our faces toward you, seeking your intercession
وَتَوَسَّلْنَا بِكَ إِلَىٰ ٱللَّهِ
wa tawassalna bika ila allahi
Muna tawassuli da kai zuwa ga Allah
and your advocacy for us before Allah;
وَقَدَّمْنَاكَ بَيْنَ يَدَيْ حَاجَاتِنَا
wa qaddamnaka bayna yaday hajatina
Muna gabatar da kai gaba ga bukatunmu
and we are presenting you (as our intermediary) for the settlement of our needs.
يَا وَجِيهاً عِنْدَ ٱللَّهِ
ya wajihan inda allahi
Ya Mai tagomashi gun Allah
O well-esteemed with Allah,
إِشْفَعْ لَنَا عِنْدَ ٱللَّهِ
ishfa lana inda allahi
intercede for us before Allah.

يَا أَبَا ٱلْحَسَنِ
ya aba alhasani
Ya Baban Hasan
O Abu’l-Hasan!
يَا عَلِيُّ بْنَ ٱلْحُسَيْنِ
ya aliyyu bna alhusayni
Ya Aliyyu Dan Husain!
O Ali the son of al-Husayn!
يَا زَيْنَ ٱلْعَابِدينَ
ya zayna alabidina
Ya Adon masu ibada!
O Ornament of the Worshippers!
يَا بْنَ رَسُولِ ٱللَّهِ
yabna rasuli allahi
Ya Dan Manzon Allah!
O son of Allah’s Messenger!
يَا حُجَّةَ ٱللَّهِ عَلَىٰ خَلْقِهِ
ya hujjata allahi ala khalqihi
Ya Hujjan Allah a kan halittunsa!
O Allah’s Argument against His creatures!
يَا سَيِّدَنَا وَمَوْلاَنَا
ya sayyidana wa mawlana
Ya Shugabanmu, kuma Maulanmu!
O our master and u chief!
إِنَّا تَوَجَّهْنَا وَٱسْتَشْفَعْنَا
inna tawajjahana wastashfana
Mun fuskanto, muna neman ceto

we are turning our faces toward you, seeking your intercession
وَتَوَسَّلْنَا بِكَ إِلَىٰ ٱللَّهِ
wa tawassalna bika ila allahi
Muna tawassuli da kai zuwa ga Allah
and your advocacy for us before Allah;
وَقَدَّمْنَاكَ بَيْنَ يَدَيْ حَاجَاتِنَا
wa qaddamnaka bayna yaday hajatina
Muna gabatar da kai gaba ga bukatunmu
and we are presenting you (as our intermediary) for the settlement of our needs.
يَا وَجِيهاً عِنْدَ ٱللَّهِ
ya wajihan inda allahi
Ya Mai tagomashi gun Allah
O well-esteemed with Allah,
إِشْفَعْ لَنَا عِنْدَ ٱللَّهِ
ishfa lana inda allahi
Ka cece mu a gun Allah.
intercede for us before Allah.

يَا أَبَا جَعْفَرٍ
ya aba jafarin
Ya Baban Ja’afar!
O Abu-Jafar!
يَا مُحَمَّدُ بْنَ عَلِيٍّ
Ya Muhammadu bna aliyyin
Ya Muhammad Dan Aliy!
O Muhammad the son of Ali!
أَيُّهَا ٱلْبَاقِرُ
ayyuha albaqiru
Ya Mai wanzarwa (na ilimi)
O Cleaver (of knowledge)!
يَا بْنَ رَسُولِ ٱللَّهِ
yabna rasuli allahi
Ya Dan Manzon Allah!
O son of Allah’s Messenger!
يَا حُجَّةَ ٱللَّهِ عَلَىٰ خَلْقِهِ
ya hujjata allahi ala khalqihi
Ya Hujjan Allah a kan halittunsa!
O Allah’s Argument against His creatures!
يَا سَيِّدَنَا وَمَوْلاَنَا
ya sayyidana wa mawlana
Ya Shugabanmu, kuma Maulanmu!
O our master and chief!
إِنَّا تَوَجَّهْنَا وَٱسْتَشْفَعْنَا
inna tawajjahana wastashfana
Mun fuskanto, muna neman ceto
we are turning our faces toward you, seeking your intercession
وَتَوَسَّلْنَا بِكَ إِلَىٰ ٱللَّهِ
wa tawassalna bika ila allahi
Muna tawassuli da kai zuwa ga Allah
and your advocacy for us before Allah;
وَقَدَّمْنَاكَ بَيْنَ يَدَيْ حَاجَاتِنَا
wa qaddamnaka bayna yaday hajatina
Muna gabatar da kai gaba ga bukatunmu
and we are presenting you (as our intermediary) for the settlement of our needs.
يَا وَجِيهاً عِنْدَ ٱللَّهِ
ya wajihan inda allahi
Ya Mai tagomashi gun Allah
O well-esteemed with Allah,
إِشْفَعْ لَنَا عِنْدَ ٱللَّهِ
ishfa lana inda allahi
Ka cece mu a gun Allah.
intercede for us before Allah.

يَا أَبَا عَبْدِ ٱللَّهِ
ya aba abdillahi
Ya Baban Abdullah!
O Abu-Abdullah!
يَا جَعْفَرُ بْنَ مُحَمَّدٍ
ya jafaru bna muhammadin
Ya Ja’afaru Dan Muhammad
O Jafar the son of Muhammad!
أَيُّهَا ٱلصَّادِقُ
ayyuha alssadiqu
Ya Mai gaskiya
O Veracious!
يَا بْنَ رَسُولِ ٱللَّهِ
yabna rasuli allahi
Ya Dan Manzon Allah!
O son of Allah’s Messenger!
يَا حُجَّةَ ٱللَّهِ عَلَىٰ خَلْقِهِ
ya hujjata allahi ala khalqihi
Ya Hujjan Allah a kan halittunsa!
O Allah’s Argument against His creatures!
يَا سَيِّدَنَا وَمَوْلاَنَا
ya sayyidana wa mawlana
Ya Shugabanmu, kuma Maulanmu!
O our master and chief!
إِنَّا تَوَجَّهْنَا وَٱسْتَشْفَعْنَا
inna tawajjahana wastashfana
Mun fuskanto, muna neman ceto
we are turning our faces toward you, seeking your intercession
وَتَوَسَّلْنَا بِكَ إِلَىٰ ٱللَّهِ
wa tawassalna bika ila allahi
Muna tawassuli da kai zuwa ga Allah
and your advocacy for us before Allah;
وَقَدَّمْنَاكَ بَيْنَ يَدَيْ حَاجَاتِنَا
wa qadamnaka bayna yaday hajatina
Muna gabatar da kai gaba ga bukatunmu
and we are presenting you (as our intermediary) for the settlement of our needs.
يَا وَجِيهاً عِنْدَ ٱللَّهِ
ya wajihan inda allahi
Ya Mai tagomashi gun Allah
O well-esteemed with Allah,
إِشْفَعْ لَنَا عِنْدَ ٱللَّهِ
ishfa lana inda allahi
Ka cece mu a gun Allah.
intercede for us before Allah.

يَا أَبَا ٱلْحَسَنِ
ya aba alhasani
Ya Baban Hasan!
O Abu’l-Hasan!
يَا مُوسَىٰ بْنَ جَعْفَرٍ
ya musa bna jafarin
Ya Musa Dan Ja’afar!
O Musa the son of Jafar!
أَيُّهَا ٱلْكَاظِمُ
ayyuha alkazimu
Ya Mai kamewa (daga fushi)
O Suppressor (of rage)!
يَا بْنَ رَسُولِ ٱللَّهِ
yabna rasuli allahi
Ya Dan Manzon Allah!
O son of Allah’s Messenger!
يَا حُجَّةَ ٱللَّهِ عَلَىٰ خَلْقِهِ
ya hujjata allahi ala khalqihi
Ya Hujjan Allah a kan halittunsa!
O Allah’s Argument against His creatures!
يَا سَيِّدَنَا وَمَوْلاَنَا
ya sayyidana wa mawlana
Ya Shugabanmu, kuma Maulanmu!

O our master and chief!
إِنَّا تَوَجَّهْنَا وَٱسْتَشْفَعْنَا
inna tawajjahana wastashfana
Mun fuskanto, muna neman ceto
we are turning our faces toward you, seeking your intercession
وَتَوَسَّلْنَا بِكَ إِلَىٰ ٱللَّهِ
wa tawassalna bika ila allahi
Muna tawassuli da kai zuwa ga Allah
and your advocacy for us before Allah;
وَقَدَّمْنَاكَ بَيْنَ يَدَيْ حَاجَاتِنَا
wa qaddamnaka bayna yaday hajatina
Muna gabatar da kai gaba ga bukatunmu
and we are presenting you (as our intermediary) for the settlement of our needs.
يَا وَجِيهاً عِنْدَ ٱللَّهِ
ya wajihan inda allahi
Ya Mai tagomashi gun Allah
O well-esteemed with Allah,
إِشْفَعْ لَنَا عِنْدَ ٱللَّهِ
ishfa lana inda allahi
Ka cece mu a gun Allah.
intercede for us before Allah.

يَا أَبَا ٱلْحَسَنِ
ya aba alhasani
Ya Baban Hasan!
O Abu’l-Hasan!
يَا عَلِيُّ بْنَ مُوسَىٰ
ya aliyyu bna musa
Ya Aliyyu Dan Musa
O Ali the son of Musa!
أَيُّهَا ٱلرِّضَا
ayyuha alrrida
Ya Yardajje!
O Amicable!
يَا بْنَ رَسُولِ ٱللَّهِ
yabna rasuli allahi
Ya Dan Manzon Allah!
O son of Allah’s Messenger!
يَا حُجَّةَ ٱللَّهِ عَلَىٰ خَلْقِهِ
ya hujjata allahi ala khalqihi
Ya Hujjan Allah a kan halittunsa!
O Allah’s Argument against His creatures!
يَا سَيِّدَنَا وَمَوْلاَنَا
ya sayyidana wa mawlana
Ya Shugabanmu, kuma Maulanmu!
O our master and chief!
إِنَّا تَوَجَّهْنَا وَٱسْتشْفَعْنَا
inna tawajjahana wastashfana
Mun fuskanto, muna neman ceto
we are turning our faces toward you, seeking your intercession
وَتَوَسَّلْنَا بِكَ إِلَىٰ ٱللَّهِ
wa tawassalna bika ila allahi
Muna tawassuli da kai zuwa ga Allah
and your advocacy for us before Allah;
وَقَدَّمْنَاكَ بَيْنَ يَدَيْ حَاجَاتِنَا
wa qaddamnaka bayna yaday hajatina
Muna gabatar da kai gaba ga bukatunmu
and we are presenting you (as our intermediary) for the settlement of our needs.
يَا وَجِيهاً عِنْدَ ٱللَّهِ
ya wajihan inda allahi
Ya Mai tagomashi gun Allah
O well-esteemed with Allah,
إِشْفَعْ لَنَا عِنْدَ ٱللَّهِ
ishfa lana inda allahi
Ka cece mu a gun Allah.
intercede for us before Allah.

يَا أَبَا جَعْفَرٍ
ya aba jafarin
Ya Baban Ja’afar
O Abu-Jafar!
يَا مُحَمَّدُ بْنَ عَلِيٍّ
Ya Muhammadu bna aliyyin
Ya Muhammad Dan Aliy
O Muhammad the son of Ali!
أَيُّهَا ٱلتَّقِيُّ ٱلْجَوَادُ
ayyuha alttaqiyyu aljawadu
Ya Mai tsoron Allah, mai kyauta!
O pious and magnanimous!
يَا بْنَ رَسُولِ ٱللَّهِ
yabna rasuli allahi
Ya Dan Manzon Allah!
O son of Allah’s Messenger!
يَا حُجَّةَ ٱللَّهِ عَلَىٰ خَلْقِهِ
ya hujjata allahi ala khalqihi
Ya Hujjan Allah a kan halittunsa!
O Allah’s Argument against His creatures!
يَا سَيِّدَنَا وَمَوْلاَنَا
ya sayyidana wa mawlana
Ya Shugabanmu, kuma Maulanmu!
O our master and chief!
إِنَّا تَوَجَّهْنَا وَٱسْتَشْفَعْنَا
inna tawajjahana wastashfana
Mun fuskanto, muna neman ceto
we are turning our faces toward you, seeking your intercession
وَتَوَسَّلْنَا بِكَ إِلَىٰ ٱللَّهِ
wa tawassalna bika ila allahi
Muna tawassuli da kai zuwa ga Allah
and your advocacy for us before Allah;
وَقَدَّمْنَاكَ بَيْنَ يَدَيْ حَاجَاتِنَا
wa qaddamnaka bayna yaday hajatina
Muna gabatar da kai gaba ga bukatunmu
and we are presenting you (as our intermediary) for the settlement of our needs.
يَا وَجِيهاً عِنْدَ ٱللَّهِ
ya wajihan inda allahi
Ya Mai tagomashi gun Allah
O well-esteemed with Allah,
إِشْفَعْ لَنَا عِنْدَ ٱللَّهِ
ishfa lana inda allahi
Ka cece mu a gun Allah.
intercede for us before Allah.

يَا أَبَا ٱلْحَسَنِ
ya aba alhasani
Ya Baban Hasan!
O Abu’l-Hasan!
يَا عَلِيُّ بْنَ مُحَمَّدٍ
ya aliyyu bna muhammadin
Ya Aliyyu Dan Muhammad!
O Ali the son of Muhammad!
أَيُّهَا ٱلْهَادِي ٱلنَّقِيُّ
ayyuha alhadi alnnaqiyyu
Ya Mai shiryarwa, tsarkakakke!
O guide and pure!
يَا بْنَ رَسُولِ ٱللَّهِ
yabna rasuli allahi
Ya Dan Manzon Allah!
O son of Allah’s Messenger!
يَا حُجَّةَ ٱللَّهِ عَلَىٰ خَلْقِهِ
ya hujjata allahi `ala khalqihi
Ya Hujjan Allah a kan halittunsa!

O Allah’s Argument against His creatures!
يَا سَيِّدَنَا وَمَوْلاَنَا
ya sayyidana wa mawlana
Ya Shugabanmu, kuma Maulanmu!
O our master and chief!
إِنَّا تَوَجَّهْنَا وَٱسْتَشْفَعْنَا
inna tawajjahana wastashfana
Mun fuskanto, muna neman ceto
we are turning our faces toward you, seeking your intercession
وَتَوَسَّلْنَا بِكَ إِلَىٰ ٱللَّهِ
wa tawassalna bika ila allahi
Muna tawassuli da kai zuwa ga Allah
and your advocacy for us before Allah;
وَقَدَّمْنَاكَ بَيْنَ يَدَيْ حَاجَاتِنَا
wa qaddamnaka bayna yaday hajatina
Muna gabatar da kai gaba ga bukatunmu
and we are presenting you (as our intermediary) for the settlement of our needs.
يَا وَجِيهاً عِنْدَ ٱللَّهِ
ya wajihan inda allahi
Ya Mai tagomashi gun Allah
O well-esteemed with Allah,
إِشْفَعْ لَنَا عِنْدَ ٱللَّهِ
ishfa lana inda allahi
Ka cece mu a gun Allah.
intercede for us before Allah.

يَا أَبَا مُحَمَّدٍ
ya aba muhammadin
Ya Baban Muhammad!
O Abu-Muhammad!
يَا حَسَنُ بْنَ عَلِيٍّ
ya hasanu bna aliyyin
Ya Hasan Dan Aliy!
O Hasan the son of Ali!
أَيُّهَا ٱلزَّكِيُّ ٱلْعَسْكَرِيُّ
ayyuha alzzakiyyu alaskariyyu
Ya Tsarkakakke, mazaunin Askar!
O immaculate resident of Askar (city)!
يَا بْنَ رَسُولِ ٱللَّهِ
yabna rasuli allahi
Ya Dan Manzon Allah!
O son of Allah’s Messenger!
يَا حُجَّةَ ٱللَّهِ عَلَىٰ خَلْقِهِ
ya hujjata allahi ala khalqihi
Ya Hujjan Allah a kan halittunsa!
O Allah’s Argument against His creatures!
يَا سَيِّدَنَا وَمَوْلاَنَا
ya sayyidana wa mawlana
Ya Shugabanmu, kuma Maulanmu!
O our master and chief!
إِنَّا تَوَجَّهْنَا وَٱسْتشْفَعْنَا
inna tawajjahana wastashfana
Mun fuskanto, muna neman ceto
we are turning our faces toward you, seeking your intercession
وَتَوَسَّلْنَا بِكَ إِلَىٰ ٱللَّهِ
wa tawassalna bika ila allahi
Muna tawassuli da kai zuwa ga Allah
and your advocacy for us before Allah;
وَقَدَّمْنَاكَ بَيْنَ يَدَيْ حَاجَاتِنَا
wa qaddamnaka bayna yaday hajatina
Muna gabatar da kai gaba ga bukatunmu
and we are presenting you (as our intermediary) for the settlement of our needs.
يَا وَجِيهاً عِنْدَ ٱللَّهِ
ya wajihan inda allahi
Ya Mai tagomashi gun Allah
O well-esteemed with Allah,
إِشْفَعْ لَنَا عِنْدَ ٱللَّهِ
ishfa lana inda allahi
Ka cece mu a gun Allah.
intercede for us before Allah.

يَا وَصِيَّ ٱلْحَسَنِ
ya wasiyya alhasani
Ya Wasiyyin Hasan!
O successor of al-Hasan!
وَٱلْخَلَفُ ٱلْحُجَّةُ
walkhalafu alhujjatu
Magajin Hujjan (Allah)!
O descendant (of the Infallibles) and Argument (of Allah)!
أَيُّهَا ٱلْقَائِمُ ٱلْمُنْتَظَرُ ٱلْمَهْدِيُّ
ayyuha alqa'imu almuntazaru almahdiyyu
Ya Tsayayye, wanda ake jira, Shiryayye!
O Riser, Awaited, and Well-guided!
يَا بْنَ رَسُولِ ٱللَّهِ
yabna rasuli allahi
Ya Dan Manzon Allah!
O son of Allah’s Messenger!
يَا حُجَّةَ ٱللَّهِ عَلَىٰ خَلْقِهِ
ya hujjata allahi ala khalqihi
Ya Hujjan Allah a kan halittunsa!
O Allah’s Argument against His creatures!
يَا سَيِّدَنَا وَمَوْلاَنَا
ya sayyidana wa mawlana
Ya Shugabanmu, kuma Maulanmu!
O our master and chief!
إِنَّا تَوَجَّهْنَا وَٱسْتَشْفَعْنَا
inna tawajjahana wastashfana
Mun fuskanto, muna neman ceto
we are turning our faces toward you, seeking your intercession
وَتَوَسَّلْنَا بِكَ إِلَىٰ ٱللَّهِ
wa tawassalna bika ila allahi
Muna tawassuli da kai zuwa ga Allah
and your advocacy for us before Allah;
وَقَدَّمْنَاكَ بَيْنَ يَدَيْ حَاجَاتِنَا
wa qaddamnaka bayna yaday hajatina
Muna gabatar da kai gaba ga bukatunmu
and we are presenting you (as our intermediary) for the settlement of our needs.
يَا وَجِيهاً عِنْدَ ٱللَّهِ
ya wajihan inda allahi
Ya Mai tagomashi gun Allah
O well-esteemed with Allah,
إِشْفَعْ لَنَا عِنْدَ ٱللَّهِ
ishfa lana inda allahi
Ka cece mu a gun Allah.
intercede for us before Allah.

Yanzu sai ka ro}i Allah biyan bu}atunka, kuma Allah zai biya ma su. A wata ruwayar, za ka iya }arawa da wannan kuma:
يَا سَادَتِي وَمَوَالِيَّ
ya sadati wa mawaliyya

Ya Magabatana kuma Maulana
O my chiefs and masters!
إِنِّي تَوَجَّهْتُ بِكُمْ
inni tawajjahtu bikum
Ina mai fuskantowa da ku
I am turning my face toward Allah in the names of you (all),
ائِمَّتِي وَعُدَّتِي
a'immati wa uddati
Shugabannina kuma tanadina
for you are my leaders and my supporters
لِيَوْمِ فَقْرِي وَحَاجَتِي
liyawmi faqri wa hajati
A ranar talaucina da bu}atata
on the day of my destitution and neediness
إِلَىٰ ٱللَّهِ
ila allahi
Zuwa ga Allah.
before Allah.
وَتَوَسَّلْتُ بِكُمْ إِلَىٰ ٱللَّهِ
wa tawassaltu bikum ila allahi
Kuma ina tawassuli da ku zuwa ga Allah
I am seeking your advocacy for me before Allah
وَٱسْتَشْفَعْتُ بِكُمْ إِلَىٰ ٱللَّهِ
wastashfatu bikum ila allahi
Ina neman ceto da ku zuwa ga Allah
and seeking your intercession for me before Allah;
فَٱشْفَعُوا لِي عِنْدَ ٱللَّهِ
fashfau li inda allahi
Ku sama mini ceto a gun Allah
so, (please) intercede for me before Allah
وَٱسْتَنْقِذُونِي مِنْ ذُنُوبِي عِنْدَ ٱللَّهِ
wastanqidhuni min dhunubi inda allahi
Ku tseratar da ni daga zunubaina a gun Allah
and save me from my sins before Allah,
فَإنَّكُمْ وَسيلَتِي إِلَىٰ ٱللَّهِ
fa'innakum wasilati ila allahi
Ku ne wasilata zuwa ga Allah
for you are my means to Allah
وَبِحُبِّكُمْ وَبِقُرْبِكُمْ ارْجُو نَجَاةً مِنَ ٱللَّهِ
wa bihubbikum wa biqurbikum arju najatan mina allahi
Da son ku da kusanci da ku nake fatan ku~uta a gun Allah
and through my love for you and my seeking nearness to you do I hope for salvation from Allah.
فَكُونُوا عِنْدَ ٱللَّهِ رَجَائِي
fakunu inda allahi raja'i
Ku kasance fatana a gun Allah
So, be my hope before Allah.
يَا سَادَتِي يَا اوْلِيَاءَ ٱللَّهِ
ya sadati ya awliya'a allahi
Ya Magabatana! Ya Waliyyan Allah!
O my masters! O Allah’s intimate servants!
صَلَّىٰ ٱللَّهُ عَلَيْهِمْ اجْمَعينَ
salla allahu alayhim ajmaina
Tsiran Allah ya tabbata a gare su dukkan su
May Allah bless you all
وَلَعَنَ ٱللَّهُ اعْدَاءَ ٱللَّهِ ظَالِمِيهِمْ
wa laana allahu ada'a allahi zalimihim
Allah ya la’anci ma}iya Allah da masu zaluntar su
and may Allah curse the enemies of Allah; those who wronged you,
مِنَ ٱلاوَّلِينَ وَٱلآخِرِينَ
mina al-awwalina wal-akhirina
Daga na farko da na }arshe
from the past and the last generations.
آمِينَ رَبَّ ٱلْعَالَمينَ
amina rabba al`alamina
Amsa mana ya Ubangijin Talikai!
Respond to us, O Lord of the Worlds!

TAMMAT BI HAMDILLAH!
Ina baran addu'ar biyan bukatu daga duk wanda ya fa'idantu daga fassarar nan gare ni da kuma wanda ya nemi na yi wannan fassarar, dan'uwa Muhammad sani Alkasim Shaheed . Duk wanda ya ga kuskure, ko yake da shawara, to kofata a bude take ta: 07026696696. Wtsop ,Allah ya biya mana bukatunmu na duniya da lahira.

Address

Zaria
Zabin Zaria

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Hanyar Turunku Press posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Hanyar Turunku Press:

Share

Category


Other Zabin Zaria media companies

Show All