Dandal Kura

Dandal Kura Wanna shine shafin dandal kura na facebook. zaku iya tura mana sako ko kuma kukaranta labarai.
(1)

Gwamna Zulum ya ziyarci Marte inda zai yi kwanaki Biyu.Dangane da hare-haren ‘yan tada kayar baya a wasu yankunan Borno ...
18/05/2025

Gwamna Zulum ya ziyarci Marte inda zai yi kwanaki Biyu.

Dangane da hare-haren ‘yan tada kayar baya a wasu yankunan Borno da s**a hada da Marte, Damboa, Gajiram, da Chibok.

Gwamnan jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum ya ziyarci karamar hukumar Marte domin duba halin da ake ciki tare da bayar da tallafi ga al’ummomin da abin ya shafa.

Kafin Marte, Gwamna Zulum ya tsaya a garin Dikwa don ganawa da mazauna Marte da s**a tsere daga harin don neman mafaka.

Ya jajanta wa al’ummar da abin ya shafa tare da ba su tabbacin gwamnatinsa na shirin dawo da zaman lafiya da kwanciyar hankali a jihar.

Ya kuma bukaci jama’a da su kasance masu taka-tsan-tsan da addu’a a cikin wadannan lokuta na wahala.

Bayan isa garin Marte, Gwamnan ya duba yankunan da ‘yan tada kayar baya s**a kai hari tare da lalata su.

Gwamnan zai kwana biyu a Marte domin ci gaba da tantance halin da ake ciki tare da yin magana da sojoji kai tsaye.

Ziyarar ta Gwamnan za ta hada da tarurrukan dabaru da nufin inganta ayyukan tsaro a yankin.

Gwamna Zulum ya samu rakiyar ‘yan majalisar wakilai guda biyu, Engr. Bukar Talba da Dr Zainab Gimba da kuma shugabannin karamar hukumar Marte na yanzu da na baya da sauran masu ruwa da tsaki.




Hotuna: BORNO community WATCH

18/05/2025

I got 5,000 reactions and comments on my posts last week! Thanks everyone for your support! 🎉
Dandal Kura

SANARWA! SANARWA!! SANARWAGwamnan Jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum yayi kira ga Al'ummar jihar Borno da su dauki...
17/05/2025

SANARWA! SANARWA!! SANARWA

Gwamnan Jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum yayi kira ga Al'ummar jihar Borno da su dauki Azumi ranar Litilin domin neman gafarar Allah da kuma neman Allah ya kawo karshen rashin tsaro da ake fuskanta a wasu tsassan jihar.

Zulum Signs Executive Orders to Prohibit Indiscriminate Felling of Trees, Mandate Sanitation ExerciseIn a significant mo...
17/05/2025

Zulum Signs Executive Orders to Prohibit Indiscriminate Felling of Trees, Mandate Sanitation Exercise

In a significant move to protect the environment, improve public health, and reduce public nuisance across Borno State, Governor Babagana Umara Zulum has signed two executive orders aimed at addressing these critical concerns.

The first executive order prohibits the indiscriminate felling of trees, while the second mandates a monthly statewide sanitation exercise.

At a brief event on Friday at the Government House, Governor Zulum noted that the measures were taken in response to the alarming levels of environmental abuse, particularly the unchecked felling of trees. He emphasised the need to safeguard the ecosystem and protect future generations.

“Pursuant to the powers vested in me by Section 14 (2) and Section 20 of the Constitution of the Federal Republic of Nigeria 1999 (as amended), the Felling of Tree Law, Cap 53, Laws of Borno State, 1994, and all other powers enabling me in that behalf, I, Prof. Babagana Umara Zulum, CON, mni, FNSE, the Executive Governor of Borno State, do hereby declare the felling of trees as prohibited forthwith,” Zulum declared.

“Therefore, by this declaration, any individual caught unlawfully cutting down trees shall, for a first offence, face a fine of N250,000 or imprisonment for a period not exceeding three years. For subsequent offences, the penalty shall be imprisonment for a period not exceeding five years, or a fine not exceeding N500,000, or both,” he added.

In the same vein, the Governor also signed an executive order granting additional powers to the Sanitation Court and declaring the monthly sanitation exercise mandatory.

This initiative is intended to enhance the overall well-being of the people, strengthen the public health system, and reduce the spread of diseases within communities.

“I, Prof. Babagana Umara Zulum, do hereby declare the first Saturday of every month as Sanitation Day, forthwith,” he stated.

“Going forward, those found to have violated this order shall be punished with sentences not exceeding two years’ imprisonment and a fine of N100,000 for first-time offenders. Subsequent offenders shall be liable to imprisonment for a period not exceeding five years,” Zulum stressed.

The Governor also announced that, in the coming days, he will sign another executive order stipulating strict penalties for violations of existing laws on scrap metal scavenging and trading. He further directed the Borno State Police Command and other relevant agencies to enforce the two executive orders and ensure full compliance.

Ranar Hawan Jini Ta Duniya: wani bincike a kwanakin nan ya nuna cewa adadin matasa masu fama da cutar hawan jini a Najer...
17/05/2025

Ranar Hawan Jini Ta Duniya: wani bincike a kwanakin nan ya nuna cewa adadin matasa masu fama da cutar hawan jini a Najeriya na karuwa a kowace rana, kamar yadda wani bincike da Weekend Trust ya gudanar ya nuna.

Sau da yawa ana zaton cuta ce ta manya ko tsofaffi, bincike ya nuna cewa matasa masu shekaru tsakanin 18 zuwa 45 na karuwa da cutar ta hawan jini a kasar nan.

Hakan ya haifar da karuwar damuwa, yayin da wasu bincike s**a nuna cewa yawan hauhawar hawan jini a tsakanin matasa a Najeriya ya kai kashi 21.3 bisa 100 a wasu yankunan.

Har ila yau, wasu daga cikin wadanda abin ya shafa har da daliban makarantun sakandare da manyan makarantu da ke da wahalar shawo kan tsadar magunguna.

Masana sun ce hadarin cutar hauhawar jini ya fi girma a cikin ƙanana fiye da tsofaffi.

Hawan jini yana faruwa ne lokacin da karfin jinin da ke gudana ta hanyoyin jinin ya yi yawa sosai.



Shin me kuke ganin ya kawo hakan?

Sabon Karin Magana: "Karshen Duniya Maza da Kukan Aure".Shin me yasa a yanzu Amare s**a barwa Angwaye kuka a lokutan aur...
17/05/2025

Sabon Karin Magana: "Karshen Duniya Maza da Kukan Aure".

Shin me yasa a yanzu Amare s**a barwa Angwaye kuka a lokutan aure?

Shin ya kuke ji a zuciyarku idan kuka kalli irin wan nan hotunan?Allah ya kara tsare sojojin Najeriya
17/05/2025

Shin ya kuke ji a zuciyarku idan kuka kalli irin wan nan hotunan?

Allah ya kara tsare sojojin Najeriya

Da wane suna kukayi saving number masoyan ku? Ma'aurata da kuma saurayi da budurwa.Ku bayyana Mana ra'ayoyinku domin mu ...
17/05/2025

Da wane suna kukayi saving number masoyan ku? Ma'aurata da kuma saurayi da budurwa.

Ku bayyana Mana ra'ayoyinku domin mu karanta muku a cikin shirinmu na Rumfa Sha Shirgi.

Shugaba kasa Bola Alhmed Tinubu ya shiga ganawa da nanyan Hafsoshin tsaron Najeriya.Ya kuke ganin Wan nan batun?
16/05/2025

Shugaba kasa Bola Alhmed Tinubu ya shiga ganawa da nanyan Hafsoshin tsaron Najeriya.

Ya kuke ganin Wan nan batun?

INNALILLAHI WA'INNA ILAIHI RAJI'UN: Ƴañ Bìñdiga Sun Ķàshe Malam Balarabe Hassan Bakori, Bayan Ya Kai Kuɗin Fansar Kanins...
14/05/2025

INNALILLAHI WA'INNA ILAIHI RAJI'UN: Ƴañ Bìñdiga Sun Ķàshe Malam Balarabe Hassan Bakori, Bayan Ya Kai Kuɗin Fansar Kaninsa A Jihar Katsina

Allah Ya Jikansa Da Rahama!

Daga: Newsday Hausa

Yadda makarantun Gwamnati suke a Jihar Borno.Shin bayan Jihar Borno wace Jiha ce take da irin wadan nan makarantun na Gw...
14/05/2025

Yadda makarantun Gwamnati suke a Jihar Borno.

Shin bayan Jihar Borno wace Jiha ce take da irin wadan nan makarantun na Gwamnati??

An samu saukar ruwan sama mai yawa wasu sassa na birnin Maiduguri.                 Shin ya abun yake a yankunan da kuke?
14/05/2025

An samu saukar ruwan sama mai yawa wasu sassa na birnin Maiduguri.



Shin ya abun yake a yankunan da kuke?

Address

Maiduguri

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Dandal Kura posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share

Dandal Kura Radio

Dandal Kura Radio International gives voice to the people of North East Nigeria and the Lake Chad Basin that have gone through one of the most complicated insurgencies in History. Our lineup of programmes include entreprenuership, counselling, human rights, listener feedback, health and reconnection which are pillars to recovery, rehabilitation and re-integration efforts of the government and humanitarian organizations.

About half of our programmes are designed to be interactive and center around women that have been at the receiving-end of the insurgency. Our goal is to foster dialogue between all stakeholders to ensure a peaceful North East Nigeria and Lake-Chad basin Region