27/11/2020
Bawaibane Dole kuhuta lafiya guys
Thank
Bawaibane Dole kuhuta lafiya guys
Manxon allah (s a w ) yace duk wanda ya karanta suratul kahfi ranar juma 'a allah xai tsari shi har xuwa wata juma 'a dan haka ka karanta ke karanta allah ya tsari mu
Kyakkyawan LVR manzon Allah (s a w ) mafi girman haske ilmi 2 mafi girman duhu. jahilci 3/mafi girman kyauta Afuwa mafi munin zance karya 4 mafi kyawun zance gsky 5 mafi kusantuwar al a mari tashin kiyama 6 mafi girman arxiki wadatar zuciya 7 mafi kyawun hali kumya 8 mafi munin halin kisan kai 9 mafi kusantar Allah ibada 10 mafi kusantar shedan hassada 11 mafi kusantar aljanna ciyarwa mafi kusantar wuta Rowah
NIkUmA Nace Mafi munin hali kakalli sakonnan kaki turawa kowa da kowa
*πΉπ»Ashe darai nakesonku 'yan groupπ¨βπ¨βπ§βπ§bada zuciyatabaβ€οΈπ»komai ruwa d iskaπ§οΈπ»akanku bazana daina kewabaπ°π»idan nasamu damar ganinku baxana kalli kowabaππ»nibanga mai hararabaππ»balle nawaiwayaππ»ββοΈπ»indai akankune zana jure wahalar kudin siyan dataπ΅π»da antabaku kujirani dankwa tilas naxo nadau fansa*π‘π»π»π» πππππ
Inasanku. Yan group
Wani yaro neh mamar shi ta aike shi shago, tabashi goma goma guda biyu tace wannan goman kasaya lifton wannan kuma kasaya siga, sai yaron yaje bakin shago ya zauna yana kuka sai me shago yatambaye shi me yafaru kana kuka haka kudin ka yafadi neh , sai yaron yace A A yamanta wane goma neh na siga wane goma neh na lifton
In Kaine me za kace mi shi
Jawabina nayau juma'a mubarakah 08/02/ " 1400-41 hijirar,( annabi s,a,w ) dagamakka zuwa madina allah,yakarawa annabi daraja dagirma dakaramci mukuma allah,yakaramana kaunarsa acikin-zukatanmu dakusanci,( da annabi S,A,W )manzan, allah, sallallahu alaihiwasallam yanacewa akwai wani zamani dazaizo mutane sunasan duniya sunmanta da gobe kiyama, sunayin manyan benaye sunmanta da kaburburansu, sunasan dukiya sunmanta da hisabi, ya allah kasamana emani acikin zukatanmu ya allah, kasa-mufi karfin zuciyarmu allah,kabamu matana na gari suma matayen allah kabasu mazaje masu rikesuamana ya,allah kabamu y'ay'aye musu bin tafarki manza allah,S,A,W mahaddata ALQURA'ANI,allah kaimana sutura da,eman kabamu arziki najin tsoranka allah, ya allah kadaukaka musulunci kasas,kantar da kafirci bijahi sayidi sadati S,A,W Ameen bisalam balaifi bane atura zuwa wasu gruf .
Dan allah ka daure ka sanar da abokanka kada su karbi wani mutum me suna AMOS LACAT amatsayin aboki in ya turo musu da ADDING dinsu.wata kungiyar matsafa ce da take samun dama ta wannan hanya wajen aiwatar da ta'addancin kisan gilla ga al'umma.ka turawa dukkan abokan ka, idan bakasan yaya ake turawa ba, ka danne sakon zaka ga ansa wani rubutu k**ar haka. FOWARD ka taba rubutun sai ka ringa tura musu daya bayan daya.
Independence day is coming up tomorrow π€π€
I hope I'm the first one to wish you. π³π¬π³π¬π³π¬
π³π¬ ππHAPPY πππ³π¬
INDEPENDENCE
DAY
EVERYONE
π³π¬π³π¬
π³π¬π³π¬
π«π¬ππ«π¬π«π¬Send this message to all ur friends including me if I am oneππ³π¬ππ
LABARI MAI DAΔI
π₯°π₯°π₯°π₯°π₯°π₯°π₯°π₯°
Akwai wani mutum mai sana'ar k**a kifi, ko da
yaushe kifi ne abincinsa da iyalinsa
π¦π¦π¦ππππ π
wata rana ya fita ya kamo kifi πya kawo gida a
soya k**ar yanda ya saba,
bayan uwar gida ta
yanka kifin nan sai ta ga abin mamaki a cikin
kifin.π³
Ba wani abu ba ne face Dunkulallen Gwal
mai kyau,π
nan da nan ta sanar da mai gida, shi kuwa yai
murna domin talauci ya kare.
ππππππππ
Ya dauki wannan gwal ya kaiwa wani
hamshakin mai kudi domin ya siya amma ya ce
"ai in da zan baka kaf dukiya ta to ban biya ka
kudin wannan gwal din ba"
π€π€π€π€π€π€π€π€ don haka ka kaiwa
mai gari.
Ya tafi wajen mai gari shi ma ya ce gaba daya
dukiyarsa da kadararsa ba za su sayi wannan
gwal ba,
sai dai a kaiwa sarki.
ππππππππ
Mutumin nan ya kaiwa sarki, shi ma sarki ya ce
ba zai iya biya ba, amma abin da za a yi za a
budewa mai kifin nan taskar sarki, a bashi awa
10 yai ta diban duk abin da yake so.π
Mutumin ya ce Ranka ya dade awa 10 ai ta yi
yawa, ai ko awa 1 ma ya isa, sarki ya ce a a ka
dai yi awa 10.
Aka budewa mai Su taskar sarki ya shiga,
π΅π΅π΅ππ°π·πΆπ΄βπππΊππΊπβ
ππππ₯π₯₯ππ₯ππππ
ππ₯―πππ
shigarsa ke da wuya sai ya ga duk wani abu da
yake bukata na rayuwa akwai shi a ciki
ya duba gefe sai ya ga wani abinci mai rai da
lafiya,
ππ²π²ππ₯π¨π§π₯§
sai ya zauna ya kwashi girki,
bayan ya ci ya koshi, sai ya ga wani gado mai
laushi wanda bai taba ganin irinsa ba tunda
yake, πsai ya ce
Bari na dan kwanta na huta sai in tashi in debi
abin da nake so.
(KASH!, INDA YA SAN MAI ZAI FARU DA BAI
KWANTA BA)
Yana cikin barcin ne ya ji fadawa suna buga
kofa suna cewa ka fito awa 10 ta cika.
Ya tashi a firgice ya ce don Allah a taimaka
masa, wallahi bai dau komai ba
fadawa s**a ce lallai sai ya fita lokacin sa ya
kare,π€₯
Haka ya fita, ba gwal kuma bai debo komai ba.π°
π*To wannan mutumin shi ne DAN ADAM
gwal Δin nan kuwa shi ne RAI, ita kuma wannan
taskar ita ce DUNIYA, awa 10 nan kuwa shi ne
lokacin da aka debarwa mutum a rayuwarsa ta
d
Innalillahi wa inna ilehi raji um
Kulli nafsin za ikatil maut dukkan mai rai mamaci ne Allah ya jikan musulme
Please kuyi share da comments da like page din
Good morning my people my name is DJ young Alahji Ates an
Borno start thanks to All people and All fans thanks for meππβοΈπ€π
Hello my people fasn thanks
Me so and friends thanks God
Please music is lasts coming
Newest music pls my brother. To All people's and friends pls name is DJ young Alahji thanks my fansππ€©π¨βπ©βπ§βπ¦βοΈπππ€π
Send a message to learn more.
Duk wani Masoyin
Annabi s.a.w
Allah yakaremu Amee
Jiar A
Maiduguri
123321
Be the first to know and let us send you an email when Dj young Alahji fans posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.