30/05/2020
ALLAHU AKBAR
Duk me tausaye zai tsaya yayewa wanan bawar Allah Addu,a Tace sunana MAIMUNA MALIKH
Tace ina rayuwa ta ba ruwana da kowa bin,chiwa waneba ban shawa wane ba kuma wallahi ban san wane abokin gaba taba sabi da ne a rayuwa,ta bane da burin wulaqanta mutum Amma dukda haka ban tsira ba tace
Wata rana nadawo daga wajen sister ta da misalin karfe (6:50 PM)kawai naga wasu mutane su biyu akan Babur s**ai mun magana kawai se jina naye a asibiti Wai ashe asiss (Acid) s**a watsamun a fuska ta
Tace dan Allah Yan,uwa musulmi kutayane da addu,a Allah ya baiyana Wanda s**ai mun wanan mummunan aikin Da kuma addu,a samun lapiya NAGODE
Please kuye shire's dan ta qara samun addu,ar Ku...