Ƙungiyar Dillalan Man Fetur Ta Ƙasa, IPMAN, Reshen Jihar Katsina, Ta Yi Sabbin Shugabanni
Da Hon. Sada Soli Jibia Ya ji koken mu da bai zamo cikin wasu komabayan yan majalisa a fannin kawo cigaba mai dorewa ba- Hon Aminu Buhari Kaita
Muna gode wa Allah da bai bari mun yi zaɓen timun dare ba, ya zaɓar mana Malam Dikko Umar Raɗɗa a matsayin gwamnan Katsina - Hon. Alh. Yusuf Aliyu Musawa, tsohon ɗan takarar mataimakin gwamnan jihar kuma shugaban gidauniyar Gwagware Foundation
Shirin Kwalliya Ta Biya Kuɗin Sabulu, wanda Hon. Nasir Almustapha Ɗanye Jibia, shugaban APC na ƙaramar hukumar Jibia ke ɗaukar nauyi
Bai kamata ƴan Majalisar dokokin jihar Katsina su bari a yi wnnan aika-aikar ba - Inji Comrade Nura Abbas Katsina
Comrade ɗin ya kuma ba gwamna Dikko Raɗɗa shawara game batun shiga hakokin harajin ƙananan hukumomin jihar shawara
Abu Mafi Mahimmanci Da gwamna Malam Dikko Umar Raɗɗa ya yi a cikin Shekarar 2024 mai karewa.
Ku Kalli Shiri na Musamman akan Mukamin da Gwamna ya amince a naɗa Dr. Ibrahim Iyal Gafai a matsayin Mataimakin Babban Kwamandan Hisba na jihar Katsina
In aka cire marigayi Umar Musa Ƴar'adua babu wani gwamna da ya kawo wa Jihar Katsina ci gaba kamar Malam Dikko Umar Raɗɗa - Inji Dr. Ibrahim Sani Kaita, mataimakin magatakarda a Jami'ar ABU da ke Zaria, kuma shugaban gudanarwa a reshen bankin Duniya a ɓangaren kula da muhalli da zamantakewa da gwangilolin gwamnati.
Shirin Kwalliya Ta Biya Kuɗin Sabulu, wanda Hon. Nasir Almustapha Ɗanye Jibia, shugaban Jam'iyyar APC na ƙaramar hukumar Jibia ke ɗaukar nauyi.
Gwamnatin Tinubu gabadaya ba ta zo da alheri ga ƴan Najeriya ba - CNG
Kalaman Tinubu na core tallafin man fetur da gyaran fuskar Hajari na ci gaba da harzuƙa yan Najeriya.
Ci gaban shirin Kwalliya Ta Biya Kuɗin Sabulu tare da Kwamishinan Ma'ikatar bunƙasa Matasa da wasanni a jihar Katsina.
Hon. Nasir Almustapha Ɗanye Jibia, shugaban APC na ƙaramar hukumar Jibia ke ɗaukar nauyin shirin.
Rahoto na musamman kan yadda ma'aikata da ƴan kasuwa ke ji game da mafi ƙarancin albashi na nera dubu 70 da gwamna Dikko Raɗɗa ya amince da fara biya a cikin watannan na Disamba
Babban Kwamandan Hisbah na jihar Katsina, Dr. Aminu Usman Abu Ammar, ya ce jihar ba ta taɓa samun gwamnan da ya ke damuwa da shiga lamaurar addini kamar Malam Dikko Umar Raɗɗa ba
Shirin Kwalliya Ta Biya Kyɗin Sabulu, wanda Hon. Nasir Almustapha Ɗanye Jibia, shugaban APC na ƙaramar hukumar Jibia ke ɗaukar nauyi.
Jawabin shugaban hukumar Kwastan a yayin da suka fita tattakin motsa jiki a jiya Laraba tare da sauran jami'an tsaron Sojoji da Ƴansanda da NDLEA da jami'an shige da fice da sauran jami'an tsaro da ke jihar Katsina