Acikin shirinmu na wannan satin zakuji yadda wakilin kamfanin Zamani Media ya tattauna da Yan baiwa wato (Yan minning ) a turan ce. Masu kallon Zamani munai maku fatan alheri.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya jagoranci liyafar cin abincin dare tare da taya Engr. Bello Lawal Yandaki Nasara A Matsayin Shugaban Kungiyar Kananan Hukumomin Nijeriya (ALGON).
Sabon shirin da Zamani Media Crew take kawowa, Wanda kezomaku duk Ranar Juma'ah da misalin Karfe biyar na yamma. Mai suna Zantawar wakiliyar Zamani Mai Suna (Daga Titi.) kubiyomu domin kallon Zantawa daga Birnin Katsina ta wannan. Satin.
YAU TAKE JUMA'AH.. ......? 1446 AH ( 20 December, 2024)
Karatun AL'QUR'ANI Mai Girma. Wanda Kamfanin Jarida ZAMANI ke kawomaku, duk sati. Zaku saurara daga bakin Gwani Dogon Tilawa Bauchi wanda KHADIMUL QURAN ALH AUDUN MALAN ke daukar nauyin kawoma musulman Duniya Baki daya. Dafatan Allah yasakamashi da Aljanna fiddausi amen.
Kai tsaye Wajen karatun ALQUR'ANI Mai girma wan da ke gudana a gidan khadumul Quran ALH AUDUN MALM Katsina
Daga ina kuke kallon mu?
Kai tsaye Wajen karatun ALQUR'ANI Mai girma wan da ke gudana a gidan khadumul Quran ALH AUDUN MALM Katsina
Daga ina kuke kallon mu?
Kai tsaye Wajen karatun ALQUR'ANI Mai girma wan da ke gudana a gidan khadumul Quran ALH AUDUN MALM Katsina
Daga ina kuke kallon mu?
Kai tsaye : Give away da sashen walwala da jindadi na kamfanin Zamani Media Crew ya shiryama mabiyan mu
Rarara ya sake Gwangwaje gwamnan jihar Katsina Malan Dikko Umar Radda hadi da Tsohon Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari
Inalilahi wa'inailaihi rajium...Hallin da wata Baiwar Allah ta tsinci kanta
#amnesty
#Nigeria
#arewa
Gwamnan jihar Katsina ya amince da cire kashi bakwai dagaê cikin albashin ma'aikata domin fansho
Arewa mufarka -Shiriñ Barkete Family na Ordinary President Ahmad dayake gabatarwa