Kwankwaso for Better Nigeria 2023

Kwankwaso for Better Nigeria 2023 Contact information, map and directions, contact form, opening hours, services, ratings, photos, videos and announcements from Kwankwaso for Better Nigeria 2023, Digital creator, IBB Way , Kantin kwari market, Kano.

In the name of Allah
12/02/2025

In the name of Allah

31/01/2025

Kwankwaso is the answer 2027 in sha Allah

NEW STUFF ARRIVED 💫 FINE MICRO.ANTY FADING AND KEEP SHINING AFERi WASHING ✂️🛍️3,4,6,  and 10.....33Yard☝️@ AMANA TEXTILE...
12/02/2024

NEW STUFF ARRIVED
💫 FINE MICRO.
ANTY FADING AND KEEP SHINING AFERi WASHING

✂️🛍️3,4,6, and 10.....33Yard☝️

@ AMANA TEXTILE AND CO VENTURES, NO. GGG28 GIDAN ALARAMMA IBB WAY KANTIN KWARI MARKET KANO

NEW STUFF ARRIVED 💫 RIGHT MINDED. ITS XXL,ANTY FADING AND KEEP SHINING AFER WASHING ✂️🛍️3,4,6, 7,10.....33yard☝️@ AMANA ...
08/12/2023

NEW STUFF ARRIVED
💫 RIGHT MINDED. ITS XXL,
ANTY FADING AND KEEP SHINING AFER WASHING

✂️🛍️3,4,6, 7,10.....33yard☝️

@ AMANA TEXTILE AND CO VENTURES, NO. GGG28 GIDAN ALARAMMA IBB WAY KANTIN KWARI MARKET KANO

Fatan alkairi
20/07/2022

Fatan alkairi

11/05/2022
28/04/2022
Professor Fabian Osuji, Former Minister of Education from Imo State, Dr. Celestine Okorie (Imo State) and Isuma Mark (Cr...
19/03/2022

Professor Fabian Osuji, Former Minister of Education from Imo State, Dr. Celestine Okorie (Imo State) and Isuma Mark (Cross River State) paid a courtesy visit today (19th March, 2022) to H.E Engr Dr Rabiu Musa Kwankwaso in Abuja. National issues and politics were discussed during the visit.

Credit: Hon Saifullahi Hassan

Contact Persons across 36 State including FCT
10/03/2022

Contact Persons across 36 State including FCT

07/03/2022

Ameen ya hayyu ya kayyum

02/03/2022

In the name of Allah👏👏

Allah kaimana zabi mafi alkairi
02/03/2022

Allah kaimana zabi mafi alkairi

Some of Our Mission
01/03/2022

Some of Our Mission

01/03/2022

It's our Hope, for better Nigeria in 2023

Abubuwa 10 Da Kwankwaso Yai Magana akai yayin taron TNM yau a AbujaA yau ne tsohon Gwamnan jihar Kano kuma tsohon Sanata...
24/02/2022

Abubuwa 10 Da Kwankwaso Yai Magana akai yayin taron TNM yau a Abuja

A yau ne tsohon Gwamnan jihar Kano kuma tsohon Sanatan Kano ta tsakiya Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso tare da wasu jiga-jigan yan siyasa s**a ƙaddamar da wata sabuwar Tafiyar siyasa mai suna The National Movement TNM domin samar da mafita a ga Nigeria.

A jawabin da ya fitar a a shafinsa na Twitter dazu Kwankwaso ya faɗi Jawabai 10 da ya gabatar a taron, wanda sune maƙasudi da manufar taron kamar yadda Legit Hausa ta rawaito.

Jaridar Amintacciya ta jiyo cewa Kwankwaso ya fara ne kamar haka.

1. Yace zanyi muku maraba da zuwa wajen wannan taro na dabam mai tarihi da ya tattaro mutane daga kusa da nesa – yara da manya – maza da mata da nufin sake gyara kasarmu Ina godiya da ku ka samu lokaci, ku ka halarci wannan taro.

2. Mun zabi ranar yau ta musamman 2/22/2022 domin tattaro mutane daga wurare, jam’iyyu, addinai, da kabilu dabam-dabam domin kaddamar da wannan gagarumar tafiyar siyasa da za ta canza akalar kasarmu, ta kuma ceto mu daga ha’ula’i.

3. An fara wannan tafiya ne a kakar 2021 lokacin ana fama da annobar COVID-19. Mun fara zama a karkashin lemar ‘Abokan Kwankwaso’ domin a nemawa Najeriya mafita. Mu na yi wa kanmu kallon jagorori bayan zamanmu ‘yan siyasa. Mu na da jama'a daga ko ina

4. A haka aka haifo wannan tafiya ta fadin kasar nan kamar yadda ku ke ganin an samu mutane daga ko ina a Najeriya da ketare. Mun ajiye siyasa, mun gayyaci jama’a daga kowace jam’iyya Dole mu kaucewa layin jam’iyyun da ake da su.

5. Mu na da mabiya a kowace mazaba a karamar hukuma da ke Najeriya Manufar wannan tafiya ita ce samar da kasa mai ‘yanci, adalci da dama ga al’umma domin a cin ma burin rayuwa. Abin da muka sa gaba su ne amana, gaskiya, kishin kasa, dsr.

6. Ana cikin fagamniya a dalilin matsalolin garkuwa da mutane, IPOB, Boko Haram da sauran masu tada zaune-tsaye da shugabanni s**a gagara shawo kansu. A shirye muke, mu yi maganin wadannan kalubale ba da karfin bindiga kawai ba.

7. TNM ta san da zaman masu kiran a barka Najeriya, da masu neman a sauya fasalin kasa ko a canza tsari. Duk za mu saurari kowa da nufin inganta rayuwar al’umma. Akwai bukatar a yi gyara a yadda ake kason dukiyar kasa a tsarin mulki. A ba mutane muhimmanci.

8. Ba a samun cigaba a Duniyar yau sai da ilmi da gina ‘Dan Adam. Tafiyar TNM za ta maida hankali wajen raya al’umma tare da adalci da ba kowa dama. Domin samar da ayyukan yi, ya wajaba a samar da abubuwan more rayuwa, a gyara masana’antu.

9. Za mu yi taka-tsan-tsan da dukiyar kasa, mu yi abin da ya kamata a game da bashin da ake bin mu. Mu na kuma kira ga al’umma su taya mu kokari wajen tabbatar da zabe mai nagarta tare da ba bangaren shari’a da majalisa cin gashin kansu.

10. Ina kira ga dinbin jama’a; ‘yan kwadago, matasa, malamai, manoma da kwararru duk su tashi domin a gyara kasa da su. Mu na yin kira ga mutane su daina zama a gefe su na kokawa da halin da ake ciki, dole mu tashi tsaye domin mu ceci kasar mu

Taron dai ya sami halartar manyan yan siyasa kuma ya sami goyon bayan tsofaffin Gwamnoni da yan majalisun tarayya Sanatoci da sauran su.

Kuma ana sa ran Ƙungiyar zata zama wata mahaɗa ta masu son kawo sauyi a Nigeria.

© Amintacciya News

23/02/2022

TNM and it's Mission

Address

IBB Way , Kantin Kwari Market
Kano

Telephone

08093969211

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Kwankwaso for Better Nigeria 2023 posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Videos

Share