Yadda Kauyuka Ke Biyan Kudin Fansar Zaman Lafiyar su Daga Bakin Dan Majalisa Mai Wakiltar Sabon Brini ta Yamma Dake Jihar Sokoto Hon Aminu Almustaph Boza
Subhanallahi 😭😭
Yadda ramin hakar zinare ya rufta da fiye da mutun 100 a Kauyen Dan Issa Madarounfa, Maradi.
Shugaban Wata Karamar Hukuma a Da'irar Zikiri.....
Shugaban Karamar Hukumar Fagge Dake Jihar Kano Hon Abdullahi Ibrahim Shehi Acikin Da'irar Zikiri Sanye da Kaya Ruwan Kasa da Hula Ruwan Goro a Gidan Diyar Shehi Ibrahim Inyas Dake Jihar Kano.
Duk wanda ya kalli wannan bidiyon dole jikin shi yai sanyi game da wannan mummunan yanayi da yan uwan mu suka tsinci kansu.
Yanzu haka dai ana ta rade radi sakamakon bidiyon su Adam A Zango da Ado Gwanja da aka nuna, bayan sunyi kade wata mata da diyan 4 wadanda suka mutu nan take,
Bidiyon da wani abokin su dan Niger ya dauka yana nuna lafiyar su lau suna dariya sun manta da kisan mutun hudu.
Wasu daga cikin yan Niger na kiran gwamnati da ta dauki mataki kuma a gurfanar da su gaban kotu.
A jirgi aka kawo su kauyen mu suka bude mana wuta misalin karfe 5 na yamma,
Kamar yadda Wadannan matasan da suka tsira a farmakin Yan Bindiga suka bayyanawa manema labarai.
Ta tabbata a jirage ake kawowa yan bindiga makamai da rana tsaka, kamar yadda wannan matashi Dan bindiga da yashiga hannun Hukuma ya bayyanawa manema Labarai.
Yadda Al'umar Tangaza Dake Jihar Sokoto Suka Kona Yanbindiga Biyar Daga Cikin Wadanda Suka Kai Musu Hari Jiya.
Yadda Al'umar Tangaza Dake Sokoto Suka Kama Yanbindiga biyar Cikin Wadanda Suka Kaiwa Garin Nasu Hari Kuma Nan Take Suka Kone su da Wuta.
Mu Shakata da Wannan Masoya Annabi Muhammadu ❤️❤️❤️❤️❤️
Shugaban Hukumar EFCC Abdurashid Bawa Lokacin da Take Jawabi a Villa kafin ya tsaya Cak ya Fadi....