Labarun Arewa Agenda

Labarun Arewa Agenda Labaran Arewa Agenda:na kawo labaruruka na kasa da duniya baki daya da harshen Hausa don cigaban Al umma

Binkice: Gaskiyar lamari kan zargin kabilanci da ake yiwa hukumar Kwastom ta Nijeriya
10/01/2025

Binkice: Gaskiyar lamari kan zargin kabilanci da ake yiwa hukumar Kwastom ta Nijeriya

Bincike na Gaskiya: Shin Hukumar hana fasa kwauri ta Nijeriya (custom) ta Nuna Bangaranci a Karin Girma ga Jami’anta ‘yan asalin Arewacin kasar? Ikirari: Tun da fari Wani mai yin gajerun bidiyon barkwanci a wani salo na binciken Kwakkwafi da tonon silili – Bello Galadanci, wanda aka fi sani da...

ACF ta yi Kira ga Gwamnatin Tarayya da ta Ayyana Dokar Ta-ɓaci kan Wutar Lantarki
29/10/2024

ACF ta yi Kira ga Gwamnatin Tarayya da ta Ayyana Dokar Ta-ɓaci kan Wutar Lantarki

Kungiyar tuntubar juna ta dattawan arewacin Najeriya, ACF ta yi kira ga gwamnatin tarayya da ta ayyana dokar ta-ɓaci kan ɓangaren wutar

Dangote ya Buƙaci NNPCL da ƴan Kasuwa da su Daina Shigo da Mai Daga Waje
29/10/2024

Dangote ya Buƙaci NNPCL da ƴan Kasuwa da su Daina Shigo da Mai Daga Waje

Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Aliko Dangote, ya ce za a daina samun dogayen layuka a gidajen mai muddin dillalan mai s**a fara sayen

Kano ta Shiga Jerin Jihohi 16 da S**a Amince da Biyan Albashi Mafi ƙanƙanta
29/10/2024

Kano ta Shiga Jerin Jihohi 16 da S**a Amince da Biyan Albashi Mafi ƙanƙanta

Gwamnatin jihar Kano da ke arewacin Najeriya ta ce ta daddale naira 71,000 a matsayin albashi mafi ƙanƙanta da za ta biya ma'aikatanta.

Dalilin da Yasa Gyaran Lantarkin Arewa ya ɗauki Tsawon Lokaci – TCN
29/10/2024

Dalilin da Yasa Gyaran Lantarkin Arewa ya ɗauki Tsawon Lokaci – TCN

Kamfanin rarraba wutar lantarki na Najeriya ya bayyana cewa aikin gyara layin samar da lantarki na Apir-Ugaji ya ɗauki tsawon lokaci ba a

Fyaɗe ya Yawaita a Yaƙin Sudan – MDD
29/10/2024

Fyaɗe ya Yawaita a Yaƙin Sudan – MDD

Wani binciken Majalisar Ɗinkin Duniya ya gano cewa fyaɗe ya yawaita a yaƙin da ake yi a Sudan inda ake zargin dakarun ƙungiyar RSF da

NDLEA ta K**a Masu Safarar Miyagun ƙwayoyi a Legas
28/10/2024

NDLEA ta K**a Masu Safarar Miyagun ƙwayoyi a Legas

Jami’an hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya NDLEA a Legas sun k**a wasu da ake zargi da tarin ganyen wiwi da tramadol da

Manchester United ta Kori Kocinta
28/10/2024

Manchester United ta Kori Kocinta

Ƙungiyar Manchester United ta Ingila ta kori kocinta, Erik ten Hag daga aiki.

Ana Duba Yiwuwar Mayar da Makarantun Firamare da Sakandire Hannun Gwamnatin Tarayya
28/10/2024

Ana Duba Yiwuwar Mayar da Makarantun Firamare da Sakandire Hannun Gwamnatin Tarayya

Majalisar dattawan Najeriya tana duba wani ƙudiri game da batun dubban yaran da ba sa zuwa makaranta a sassan ƙasar, da nufin gano matsalolin da

An Kashe Mutane 124 a Cikin Mako ɗaya a Sudan
28/10/2024

An Kashe Mutane 124 a Cikin Mako ɗaya a Sudan

Wata babbar jami'ar Majalisar Ɗinkin Duniya ta ce rahotannin kashe-kashe, ciki har da kisan kiyashin da aka yi wa fararen hula a jihar Gezira

Hukumar EFCC za ta sa ido Kan Kashe Kuɗaɗen ƙananan Hukumomi
28/10/2024

Hukumar EFCC za ta sa ido Kan Kashe Kuɗaɗen ƙananan Hukumomi

Hukumar EFCC ta ce za ta ƙarfafa bibiya tare da bin diddigin yadda ƙananan hukumomi suke kashe kuɗaɗensu a daidai lokacin da ake tunanin

Mutane 7 Sun Rasu Sak**akon Rushewar Gini a Abuja
28/10/2024

Mutane 7 Sun Rasu Sak**akon Rushewar Gini a Abuja

Aƙalla mutum bakwai ne s**a rasu sak**akon ruhsewar wani gini a babban birnin tarayyar Najeriya, Abuja.

25/10/2024

Ina neman inda zan je na biya kaso na, na bashin da ake bin duk 'Dan Najeriya - Matashi d'an kano

Babu Wanda ya isa ya Hana mu Gudanar da Zaɓen ƙananan Hukumomi a Kano – Gwamna Abba
24/10/2024

Babu Wanda ya isa ya Hana mu Gudanar da Zaɓen ƙananan Hukumomi a Kano – Gwamna Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya ce "babu mutuimn da ya isa ya hana mu gudanar da zaɓe a jihar Kano" kasancewar duk jihohi sun yi

ƙasashen da S**a fi Taka Leda a Duniya
24/10/2024

ƙasashen da S**a fi Taka Leda a Duniya

Hukumar ƙwallo ƙafa ta duniya FIFA ta saka Najeriya a matsayi na 36 na jerin ƙasashen da s**a fi taka leda a duniya.

Amurka za ta Tallafa wa Falasɗinawan da S**a Rasa Muhallansu a Gaza
24/10/2024

Amurka za ta Tallafa wa Falasɗinawan da S**a Rasa Muhallansu a Gaza

Babban sakataren harkokin wajen Amurka, Anthony Blinken, ya ce Amurka za ta ba da tallafin fiye da dala miliyan 130 don taimaka wa Falasɗina

Shin Mai Yasa Shugaba Tinubu ya Kori Ministoci Biyar ?
24/10/2024

Shin Mai Yasa Shugaba Tinubu ya Kori Ministoci Biyar ?

Mai magana da yawun shugaban Najeriya, Bayo Onanuga, ya bayyana cewa sallamar ministoci da shugaban nasa ya yi ya dogara ne ga irin kallon da

Tinubu ya Taƙaita Yawan Motocin da Ministoci ke Amfani da su a Tawagarsu Zuwa Guda 3
24/10/2024

Tinubu ya Taƙaita Yawan Motocin da Ministoci ke Amfani da su a Tawagarsu Zuwa Guda 3

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya taƙaita yawan motocin da ministocinsa da sauran shugabannin hukumomin gwamnati ke amfani da su

Address

PRNigeria Center, Along FCE Road, Kofar Famfo
Kano

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Labarun Arewa Agenda posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Labarun Arewa Agenda:

Videos

Share

Category