20/03/2024
DAGA WAZIRIN EL-JAREEDAH
Waziri yace muna neman afuwa ga masu bibiyarmu wajan karanta labaranmu saka makon rashin sakawa kwana biyu .to yanzu muna san zamu cigaba da sakawa don haka muna kara godiya ga duk wanda suke sauraranmu.
Sai waziri yace gaskiya jamma'a suna cikin wani yanayi na rashin kudi don suna kasa biyawa kansu bukata karama ko babba .sakamakon rashin kudi da muka sami kanmu aciki.
Waziri ya kara cewa gaskiya ya dace muzama masu taimakawa junanmu don kara samun fahinta tsakaninmu.
Yace munsani wasu suna taimakawa,wasu basasan suzama masu taimako ga alumma musamman yan uwanmu musulmi.
Yace ya dace masu bada duk wani taimako s**ara don darajar wannan watan da muke ciki watan da ubangiji (Allah) madaukakin sarki yake ninka maka lada idon kayi abin ladan.
Yace yanzune lokacin da duk wanda yake da wata dama don yaga ya taimakawa jamma'a,kuma shima (Allah) zai taimaka masa don haka inna kara kira ga wanda yake san yayi taimako ta yanda zai bada taimako
Yace ya wasu kasashen idon kaga yanda suke bada taimako sai kayi mamaki musamman kasashen larabawa da suke duniya.
Yace 1- ya dace ciyarwa da shayarwa ya dace Sosai.2- ya dace katara jamma'a kaciyar dasu kashayar dasu don kara Neman yardar (Allah) madaukakin sarki
3- yace awannan watan na ramadan yace mukara neman kusanci ga ubangiji madaukakin sarki .don gaskiya duk wanda yake da wata dama cikin wannan watan to yayi amfani da wannan dama don karuwar sace to nizan cigaba da wannan fadakarwa ko kuma yinkira da fatan alhairi ga dukkan yan uwa muslmi da suke fadin duniya ya (Allah) kasamu dace darabo.