إعجاز القرآن
كلام الله المعجز
؛
؛
؛
؛
؛
؛
؛
؛
؛
؛
؛
؛
؛
؛
؛
؛
؛
؛
؛
؛
؛
القرآن الكريم
Matsalar Harkar Tsaro
Hmmmm
Allah Yayi Mana Tsarin Da Zaluncin Shugabannin Kasarnan.
Allah Muke Roko Yafahimtar Da Shugabannin Mu Gaskiya.
Matsalar Harkar Tsaro
Subhanallah
Jin Waɗannan Kalamai a Bakin Shugaban ƙasa Na Kasae Niger, Tabbas Wannan Abin Tayar Da Hankali Ne!
Bayani Tsakanin Sojojin Nigeria Da Na Kasar Faransa.
Mai Magana Yace, "Duk Inda Kaga Sojojin Kasar Faransa Sunje, To Akwai Abinda Suke Nema Ne A Wajen".
Kuma, "Ba'a Nemansu A Wata Kasa, Sune Suke Zuwa Da Kansu Batare Da Goron Gayyata Ba".
Bacin Kada Kuce Nayi "Azarbabi Ko Riga Malam Masallaci", Da Sai Ince Muku, Ni Na San Dalilin Shigowarsu Nigeria.
To Amma, Abar Kaza Acikin Gashin Ta, A Lokacin Da Tayi Wari, Kowa Zaiji Gami Da Gani Da Idanuwansa.
A Wannan Lokacin Ne Zan Kuma Mai-Maita Muku Wannan Maganar.
Fata Na Dai, Kada Allah Yasa Abin Yakasance.
An Kulla Alaka Tsakanin Sojojin Nigeria Da Na Kasar Faransa.
Bayani Tsakanin Sojojin Nigeria Da Na Kasar Faransa.
Mai Magana Yace, "Duk Inda Kaga Sojojin Kasar Faransa Sunje, To Akwai Abinda Suke Nema Ne A Wajen".
Kuma, "Ba'a Nemansu A Wata Kasa, Sune Suke Zuwa Da Kansu Batare Da Goron Gayyata Ba".
Bacin Kada Kuce Nayi "Azarbabi Ko Riga Malam Masallaci", Da Sai Ince Muku, Ni Na San Dalilin Shigowarsu Nigeria.
To Amma, Abar Kaza Acikin Gashin Ta, A Lokacin Da Tayi Wari, Kowa Zaiji Gami Da Gani Da Idanuwansa.
A Wannan Lokacin Ne Zan Kuma Mai-Maita Muku Wannan Maganar.
Fata Na Dai, Kada Allah Yasa Abin Yakasance.
@top fans
Shugaban Kasar Niger Ne Yake Fadin Wannan Maganar.
Kunnen Ka Nawa?
Shugaban Kasar Niger Ne Yake Fadin Wannan Maganar.
Dama Akwai 'Yan Boko Haram Ne A Jihar Katsina Da Zamfara?
Dama Akwai 'Yan Boko Haram Ne A Jihar Katsina Da Zamfara?
COMMENCEMENT OF FRANCE MILITARY DEPLOYMENT IN NIGERIA:
1. Anytime an official denial is issued by Tinubu's spin doctors, on any subject, take that denial as an offial confirmation.
2. Last week, Chief of Defense staff denied any plan to establish France military bases in Nigeria.
3. Yesterday, the Chief of Army staff received the first contingent of French soldiers and immediately deployed them to maiduguri to " HELP NIGERIA IN FIGHTING BOKO HARAM" . The same boko haram they claimed to have decimated and are scamping for safety.
4. Before the blinking of an eye, a FRANCE military base will be physically seen in Maiduguri, perhaps before the new year so that they will " FIGHT" boko haram and begin to explore and prospect on huge mineral resources and surely begin to exploit, harass, intimidate, kill,8 incapacitate, annihilate the local people, which is typical of France presence in Africa.
5. Perhaps soon after the Maiduguri deployment, France military may be deployed to sokoto/ zamfara / kebbi/ katsina axis to "FIGHT" insurgents and in In the process, establish another military base, and like in Maiduguri, begin to explore, prospect freely all the abundant solid minerals resources in that location.
6. Next is to deploy the France military to Kogi in the name " of FIGHTING ANSARU & PROTECTING SHIRORO POWER STATION."Another military base will be put in place, and the real motive of solid minerals stealing will continue in earnest.
7. Believe it or not, Nigeria is a new France colony in Africa. Northern Nigeria is its new colony. France lost five former colonies in one swoop but were handed over one country bigger than all the five, by a desperate Tinubu. looking for future protection of self and belongings.
8. Tinubu is playing god, and in the process, silencing the entire military institutions who are trained to safeguard our territorial integrity, but who chose to swallow the cow
Wanda Baiki Ji Ba, Bayaki Gani Ba.
Tsakanin Nigeria, Shugabannin Ta, Da Talakawan Kasar.
Shugabannin Nigeria Kuji Tsoron Sllah
Ana Wata Ga Wata, Kamar Abin Ya Fara Yawa
Ku Daina Bari Irin Wadannan Fadakarwar Tana Wuce Muku Ba Tareda Nazarin Zuuci Ba.
A Bude A Saurara Sannan Kuma Ayi Karatun Zuci.