Khadija Yusuf Aliyu

Khadija Yusuf Aliyu Ina alfahari da kasantuwa ta musulmah, kuma ahlus sunnah💖

Allah kaimana karshe me kyau❤✨

04/01/2024

Masha Allah
❤️❤️

03/11/2023

Allah kamana tsari
Da
Fadawa cikin halaka
🤲🤲🤲

12/10/2023

Sunnah gidan Dadi

🥰🥰🥰

03/10/2023

Allah yasa mudace😌

Allah kasani 'ina son wannan baiwar taka🥰Allah shaidane 'inaso na zama kamarta😢Ya Allah ka bani 'ikon yin karatu na zamo...
22/09/2023

Allah kasani 'ina son wannan baiwar taka🥰

Allah shaidane 'inaso na zama kamarta😢

Ya Allah ka bani 'ikon yin karatu na zamo kamarta🤲

Ya Allah kasa na hidimtawa Addininka kamarta🤲

Ya Allah kabani 'ikon hidimtawa al'umma kamarta🤲

13/09/2023

Salatin Manzon Allah, shine
Kadai gaskiya🙅

Duk wani salati a ajiyeshi a gefe
🚶🚶

Kinga abinda k**e aikawa din nan ko,wato ki daura camera ki saita a kan ki,sai kiyi ta tika rawa kina bazawa a duniya ko...
12/09/2023

Kinga abinda k**e aikawa din nan ko,wato ki daura camera ki saita a kan ki,sai kiyi ta tika rawa kina bazawa a duniya ko,don ki burge mutane ko,kina nunawa duniya sirrin jikin ki wanda kowa ya kalla,kin saka kaya wanda duk ya fito da surar ki, saboda a kira ki wayayyun ko?

Bari kiji ni,zaki burge wadannan zaki birge amma abinda na sani cewa banda kamilin namiji,banda Namijin da yasan tarbiyyar kan sa,banda Namijin wanda shi tarbiyya yake so, irin wannan mazan bazaki taba burge su ba.

Sannan su wadannan mazan masu kara miki ihu suna fadin kin yi ko,to suma kan su idan aka ce su aure ki bazasu aure ki ba,suma sai dai su gudu su barki,kin tashi a zero,kin kuma watsa videos din ki duk duniya ta gama gani wanda har mutuwar ki abinda kika yi yana nan, lokacin da kika tsufa yaran ki ko sirikan ki zasu kalli abinda kika yi,don Allah ya zaki ji a lokacin?.

Duk wani abinda bazai amfanar da ke a rayuwar ki ba ko goben ki,to bashi da amfanin aikatawa ko kaɗan.
Wannan rawar da k**e yi kina bin waka,wlh fitina ne ba abu mai kyau bane.
Ba macen arziki da zata fito tayi haka.

Abinda nake so ki gane yanzu ma Lokaci bai kare miki ba,zaki iya canja rayuwar ki zuwa abinda zai amfanar dake.

©️ Nusaiba Tasiu Abdulrahim

Allah Ya tsaremu, masuyi kuma Allah ya shiryesu🤲

11/09/2023

Jarafta imanine
💗

09/09/2023

YASHA ADDU'A DAGA BAKIN DA BAYA KUSKURE - (Sallahu alaihi Wasallama) 💚

Watarana Manzon Allah yayi karatu kowa ya tafi wajen neman sa, wasu kuma sun tafi gona, sai Abu Huraira (r) ya rage a zaune, sai Manzon Allah (SAW) yace Ya Abu Huraira yaya kowa ya tafi nema, wasu sun tafi gona Kaikuma baka tafi ba, menene matsalar? Sai Abu Huraira yace Ya Rasulullah, akwai abinda yake damuna tsawon lokaci, idan kana mana karatu ina fahimta sosai, kuma har inaji kamar nima zan iya karantarwa, amma da zaran ka gama ka tafi to Shikenan ka tafi da fahimtar nawa, saboda babu abinda nake iya tunawa, tabbas lamarin yana damuna kuma yana tayarmin da hankali matuƙa, wannan shine abinda ya zaunar dani domin na gaya maka Ya Rasulullah (SAW)!

Sai Manzon Allah (SAW) yace masa matso, sai Abu Huraira ya matso, sai Manzon Allah ya dafa ƙirjinsa yace Ya Ubangiji ka bawa Abu Huraira fahimtar Addini, ka zaunar masa da iliminsa, kasa ya zama me fahimta, kuma ka Albarkaci abinda ya koya kuma ya koyar, sannan kayi masa nisan kwana, Allahu Akbar.

Abu Huraira bai sake mantuwa ba, kuma bai bar duniya ba sanda yafi kowa ruwaito hadisan Manzon Allah, sannan kuma yayi nisan kwana sosai, kuma Sahabbai s**ace idan yana karantar dasu sai suga kamar Annabine yake koya musu karatu saboda tsaban yadda yake koyi da Manzon Allah (SAW), daga ƙarshema sanda yazama idan Annabi bayanan kokuma zaije wani uzuri sai yace ai kuna da malami shine Abu Huraira, Ya Ubangiji kayi mana ilimi me amfani kuma kasa masa Albarka, sannan kada ka kashemu har sai ka yarda damu. Kada ku manta kuyimin sharing, sadakane gareku!
Bilal Omar Baba Gombe ✍️

09/09/2023

🤓🤓🤓

Suntara ire, irensu
a kano suna
Biyamusu tatsuniya.
Nangani nan bari

Sunnah Sak🙅

Send a message to learn more

09/09/2023

Allahu akbar
Allah ya kawomu zamaninda, makoci
Baya tsoron zalinci akan makocinsa

08/09/2023

DATTIJON GASKE!

Ya yi fata babu ƙyashi ko hassada, an gyara mai ya amsa babu girman kai ba ƙin gaskiya! Sai ma ƙarin addu'o'in alkhairi da ya yi.

Daga cikin kyawawan ɗabi'un da s**a mana ƙaranci kenan a yau, Ya Allah Ka ji ƙan wannan dattijon shehun malami Ka sa ya huta, mu kuma da muka yi saura Allah Ka shiryar da mu ga kyawawan ayyuka amin.

-Zainab Ja'afar Mahmud
23rd Safar 1445A.H
8th Sept 2023

08/09/2023

Our mentor💪💪
zainab ja'afar mahmud

Adonki Mai tsada ne.Sai da sadaki ake ganinshi, kwalliyarki Mai tsada ce, ba kowa ba ne zai gani Sheikha Zainab Ja'afar ...
07/09/2023

Adonki Mai tsada ne.
Sai da sadaki ake ganinshi, kwalliyarki Mai tsada ce, ba kowa ba ne zai gani

Sheikha Zainab Ja'afar Mahmud
Allah ya saka Miki da Mafificin alkhairy Maamah🤲🥰

Diyar Mommah💖
Nisa'ul khair funtua da'awah 's

Address

Jigawa
Jigawa

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Khadija Yusuf Aliyu posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Khadija Yusuf Aliyu:

Videos

Share