Dr Jamil Isiyaku Gwamna Associates

Dr Jamil Isiyaku Gwamna Associates This is the Official page of Dr Jamil Isyaku Gwamna Media Team

MAGAJIN GOMNA INUWA 2027Dr. Jamilu Isiyaku Gwamna shine Zaḇin da yafi dacewa don ci gaba da gina Jihar GombeYayin da si...
29/12/2025

MAGAJIN GOMNA INUWA 2027
Dr. Jamilu Isiyaku Gwamna shine Zaḇin da yafi dacewa don ci gaba da gina Jihar Gombe

Yayin da siyasar Jihar Gombe ke kara daukar hankali gabanin zaben 2027, tambaya guda daya ce ke yawo a zukatan jama’a: shine Wane ne zai fi dacewa ya gaji mulki domin ci gaba da tabbatar da kwanciyar hankali, ci gaba, da Nasarorin da aka samu, Wanda zeci gaba da Ayyukan Alheri da Gomna Inuwa yake yi

Amsar wannan tambaya tana kara fitowa fili a kowace rana Dr. Jamilu Isiyaku Gwamna.
Dr. Jamilu Isiyaku Gwamna mutum ne da aka sani da aiki, ba hayaniya ba. A matsayinsa na tsohon Manajan Darakta (MD) na KEDCO, ya nuna kwarewa a shugabanci, tsari, da kula da manyan cibiyoyi masu muhimmanci ga rayuwar al’umma.

Kwarewarsa a bangaren gudanarwa da hadin kai ta sanya shi mutum mai karbuwa a idon jama’a daga sassa daban daban na jihar.

Abin da ya kara bambanta Dr. Jamilu shi ne irin kusancinsa da jama’a da ayyukan alheri da s**a taba rayuwar talakawa kai tsaye, duk wani Abu daya samu na yayan jihar Gombe ne Baki daya Babu banbancin addini ko Siyasa.

Wannan dalilai ne s**a sanya Dr. Jamilu Isiyaku Gwamna ya zama mutum mai karbuwa a fadin Gombe, kuma mai saukin tallatawa ga jama’a

Ga ci gaban jihar da dorewar nasarorin da aka samu, ana bukatar jagora wanda:
Ya fi karbuwa a zukatan jama’a
Ya fi saukin cin zabe
Ba zai kawo rabuwar kawuna ba
Zai karfafa hadin kai da cigaban da aka fara
A wadannan bangarori, Dr. Jamilu Isiyaku Gwamna ya cika dukkan sharudda.

Dr. Jamilu Isiyaku Gwamna shi ne zaḇin da ya fi dacewa don gina gaba mai dorewa, tabbatar da hadin kai, da ci gaba da gina Gombe

Allah Ya jagorance ka, Ya kare ka, Ya kuma ba ka nasara bisa abin da ya fi alheri. Amin.
Dr Jamil Isiyaku Gwamna Associates

SAƘON JAJANTAWA DAGA DR. JAMIL ISIYAKU GWAMNA, SARDAUNAN GOMBE, DA IYALANSAA madadin Dr. Jamil Isiyaku Gwamna tare da iy...
16/12/2025

SAƘON JAJANTAWA DAGA DR. JAMIL ISIYAKU GWAMNA, SARDAUNAN GOMBE, DA IYALANSA

A madadin Dr. Jamil Isiyaku Gwamna tare da iyalina, muna miƙa saƙon ta’aziyya da jajantawa ga ‘yan kasuwan Kasuwa Katakon jihar l Gombe, bisa iftila’in gobarar da ta faru dasu jiya 15/12/2025.

Muna roƙon Allah Ya mayar wa waɗanda abin ya shafa da alheri mai yawa fiye da abin da s**a rasa, Ya kiyaye su da dukiyoyinsu daga makamancin haka a nan gaba.

Allah Ya ba ku haƙuri da juriyar Ya kuma sanya wannan jarabawa ta zamo kaffara da ɗaukaka a gare ku Alfarma Manzon Allah (S.A.W).

Dr Jamil Isiyaku Gwamna Associates
Sardaunan Gombe

BARKA DA JUMMA'A SARDAUNAN GOMBEDr Jamil Isiyaku GwamnaAllah Ya tabbatar mana da mafi Alheri
12/12/2025

BARKA DA JUMMA'A SARDAUNAN GOMBE
Dr Jamil Isiyaku Gwamna

Allah Ya tabbatar mana da mafi Alheri

THE GOOD WE CHOSE TO FORGET: REVISITING DR. JAMILU ISIYAKU GWAMNA’S UNMATCHED IMPACT ON GOMBE YOUTHSBy Abu-Ubaida Ibrahi...
06/12/2025

THE GOOD WE CHOSE TO FORGET: REVISITING DR. JAMILU ISIYAKU GWAMNA’S UNMATCHED IMPACT ON GOMBE YOUTHS

By Abu-Ubaida Ibrahim Kuna

In a society where gratitude should be a virtue, silence has unfortunately become the easier option. Today in Gombe State, public conversations are loud with politics, alliances, and trending personalities, yet some of the individuals who made the deepest and most genuine contributions to the development of our youths are no longer mentioned. One of the most glaring examples of this worrying silence is Dr. Jamilu Isiyaku Gwamna, the Sardaunan Gombe, a man whose massive impact in job creation and educational empowerment remains unmatched, yet has been quietly erased from public memory.

This article was not the result of planning; it emerged from an intellectually engaging group conversation with respected minds, during which we examined those who truly contributed to youth development in Gombe. Many names naturally came up in the conversation, including Arch. Yunusa Yakubu Lubel, Hon. Usman Bayero Nafada, Hon. Saidu Alkali, Prof. Isa Ali Pantami, Alhaji Muhammad Jibrin Barde, Hon. Khamisu Mailantarki, Hon. Ali Isa JC, Dr. Aminu Yuguda, Hon. Muhammad Magaji, Alhaji Umaru Kwairanga, Dr. Babayo Aro, Hon. Usman Bello Kumo, Alh. Abdulkadir Hammasaleh, Dr. Bala Bello Tinka, and several others whose contributions cannot be denied. There was consensus that Dr. Abubakar Ali Gombe and Prof. Isa Ali Pantami did well in providing job opportunities to Gombe indigines, although Prof. Pantami’s opportunities were more selective. However, one truth stood out powerfully and undisputed: when it comes to large-scale job creation and systematic youth upliftment, Dr. Jamilu Isiyaku Gwamna stands totally unmatched, in a category completely his own.

As Managing Director of the Kano Electricity Distribution Company (KEDCO), Jamilu Isiyaku Gwamna facilitated employment opportunities for thousands of Gombe youths. Not dozens, not hundreds but thousands. Many young men and women across Gombe State got their first professional opportunity through KEDCO under his leadership. These beneficiaries are today working in banks, ministries, government agencies, private companies, engineering firms, corporate organizations and in the wider energy sector. For some, that opportunity became the turning point that changed their entire lives. Yet, astonishingly, many of these individuals have remained silent, their gratitude swallowed by the shifting tides of politics and personal alignment.

Dr. Gwamna’s record in educational support is equally extraordinary. One of the most outstanding examples is the sponsorship of many Gombe indigines to Yamusa Science Academy in Birnin Kebbi. Every one of them graduated with exceptional results, and more than half have already gained admission into various universities across Nigeria and abroad through his scholarship. In addition, numerous Gombe youths are currently studying in Morocco and other countries through scholarship schemes connected to his interventions. These are not acts of charity; they are deliberate investments in human capital, the kind of contributions that shape generations and build future leaders.

For the sake of clarity and absolute transparency, I must state that I have never benefited from Dr. Jamilu Isiyaku Gwamna in any way; not in cash, not in kind, not through job opportunities, not through scholarships, and not even indirectly. My only interaction with him happened in 2023 when Hon. Mijinyawa Sani Labaran initiated a phone call before the PDP primary elections after Dr. Gwamna was told that I was not supporting him. That was my first and last conversation with him. I have never visited him, never met him physically, and never had any association with him. I did not even think about him again until that recent intellectual discussion revived the memories of his contributions.

It is therefore important to make it clear that this article is not driven by interest, sentiment or political alignment. It is motivated purely by truth and by the responsibility we owe to history. To the thousands who benefited from his kindness, those who secured jobs, those whose educational dreams were supported, those whose careers were shaped through his direct or indirect interventions, it is important to say this: your silence is unfair. Gratitude is not politics. Acknowledgment is not loyalty. Truth is not allegiance. If someone played a role in transforming your life, you owe that truth to history, not to the person.

Let it also be stated clearly that no one from Dr. Jamilu Isiyaku Gwamna’s family, camp or political circle should contact me because of this publication. My pen is independent. It does not write to please anyone. It does not write for favour. It writes on good when it is good, and it writes on bad when it is bad. I wrote this not for Dr. Gwamna, not for political relevance, but for the integrity of history and for the awareness of Gombe youths who may have forgotten too quickly.

The fading memory of Dr. Gwamna’s contribution is not a reflection of the insignificance of his deeds but a reflection of our weakening culture of gratitude. Good deeds do not disappear; they only get buried under the noise of present politics and the short memory of society. It is time for Gombe State to remember. It is time to honour truth. It is time to acknowledge those who genuinely served the people, lest Gombawa forget.

Abu-Ubaida Ibrahim Kuna writes from Gombe State, Nigeria.

Inna lillahi wa inna ilaihi raji’un.SAKON TA’AZIYYA DAGA DR. JAMIL ISIYAKU GWAMNA, SARDAUNAN GOMBEA madadin shi kan sa i...
03/12/2025

Inna lillahi wa inna ilaihi raji’un.
SAKON TA’AZIYYA DAGA DR. JAMIL ISIYAKU GWAMNA, SARDAUNAN GOMBE

A madadin shi kan sa iyalin sa da magiya baya , muke mika sakon ta’aziyyar mu ta musamman kan rasuwar Alh. Alkali Adamu Kombani.

Wannan babbar rashi ne ba ga iyalinsa kadai ba, har ma ga al’ummar jihar Gombe gaba ɗaya da duk wanda ya san muhimmancin sa a cikin al’umma.

Alh. Alkali Adamu Kombani mutum ne mai halin kirki, nutsuwa da jajircewa wajen kawo zaman lafiya da haɗin kai. Zamaninsa ya cika da ayyukan alheri da taimakon jama’a,

A wannan lokacin na jimami, muna roƙon Allah Madaukakin Sarki Ya gafarta masa kurakuran sa, Ya yi masa rahama

Muna addu’ar Allah Ya ba iyalansa, ‘yan uwansa da abokai haƙuri da juriyar wannan babban rashi.

Dr Jamil Isiyaku Gwamna Associates

We Appreciation to Dr. Jamil Isiyaku Gwamna And His Excellency, the Executive Governor of Gombe State His ExcellencyàDr....
02/12/2025

We Appreciation to Dr. Jamil Isiyaku Gwamna And His Excellency, the Executive Governor of Gombe State His Excellencyà

Dr. Jamil Isiyaku Gwamna mutum ne mai kishin Jihar Gombe da jama’arta. Sardaunan Gombe ya taka rawar gani wajen taimako da inganta rayuwar al’umma ta hanyar manyan ayyuka masu tasiri daga birni har zuwa karkara.

Ayyukansa sun shafi ilimi, lafiya, tallafawa matasa, da inganta rayuwar marasa ƙarfi. Abin alfahari ne ganin yadda baya nuna bambancin yanki ko kabila manufarsa ita ce ɗaukaka Jihar Gombe gaba ɗaya.

A lokaci guda muna godiya ga Gwamnan Jihar Gombe, Mai Girma Gwamna Muhammadu Inuwa Yahaya, saboda jajircewar sa wajen ci gaba da kawo tsare tsare masu amfani ga Al'ummar mu ta jihar Gombe

Muna roƙon Allah Madaukaki Ya ƙara wa Mai Girma Gomna lafiya da ƙarfin guiwa wajen kara gudanar da ayyukan alheri. Allah Ya ci gaba da albarkatan Jihar Gombe da shugabanni nagari.

INNALILLAHI WA INNA ILAIHI RAJI’UNJajen iftila’in gobara da ya faru a Kasuwar Katako, Gombe Wannan lamari ya jawo mummun...
19/11/2025

INNALILLAHI WA INNA ILAIHI RAJI’UN
Jajen iftila’in gobara da ya faru a Kasuwar Katako, Gombe

Wannan lamari ya jawo mummunan asara ga ‘yan kasuwa da al’umma baki daya.

A madadin Sardaunan Gombe Dr Jamil Isiyaku Gwamna muna mika salon jaje ga duk wayan da wannan iftila'i ya shafa, musamman wadan da s**a rasa dukiyoyin su.

Muna roƙon Allah (SWT) ya ba su ƙarfin zuciya, ya tsare mu daga irin wannan haɗari, ya kuma Kare na Gaba

Dr Jamil Isiyaku Gwamna Associates A madadin Mai girma Dr. Jamil Isiyaku Gwamna

Dr. Jamil Isiyaku Gwamna mutum ne mai Kishin Jihar  Gombe da Yayan ta Dr. Jamil Isiyaku Gwamna, Sardaunan Gombe, ya taka...
01/11/2025

Dr. Jamil Isiyaku Gwamna mutum ne mai Kishin Jihar Gombe da Yayan ta

Dr. Jamil Isiyaku Gwamna, Sardaunan Gombe, ya taka rawar gani wajen inganta rayuwar jama’ar Jihar Gombe,

Sardauna mutum ne da ya sadaukar da rayuwar sa wajen ciyar da al’umma gaba ta hanyar ayyuka masu ma’ana da tasiri kai tsaye ga jama’a daga birni har karkara

Baya nuna bambancin yankin da mutum ya fito, domin manufarsa ita ce ɗaukaka jihar Gombe gaba ɗaya. Ayyukansa a fannoni kamar ilimi, lafiya, da tallafawa matasa da marasa ƙarfi, sun tabbatar da cewa shi ɗaya ne daga cikin ginshiƙan yayan jihar Gombe masu son cigaban jihar Gombe

Muna roƙon Allah Madaukaki Ya ƙara masa lafiya, hikima da ƙarfin guiwa wajen ci gaba da hidimar al’umma. Allah Ya albarkaci Jihar Gombe da shugabanni nagari masu kamun kai, Mutunci da son gaskiya irin Sardaunan Gombe.

Dr Jamil Isiyaku Gwamna Associates

SARDAUNAN GOMBE DA TAWAGAR SA SUN GABATAR DA GAISUWAN TA'AZIYA Godiya ta musamman ga Dr. Jamil Isyaku Gwamna (Sardaunan ...
07/10/2025

SARDAUNAN GOMBE DA TAWAGAR SA SUN GABATAR DA GAISUWAN TA'AZIYA

Godiya ta musamman ga Dr. Jamil Isyaku Gwamna (Sardaunan Gombe) tare da tawagarsa sun kai ziyarar ta’aziyyari wa Muhammad Abiola Pantami bisa rashin da akayi masa kwanakin baya.

Wannan aiki ya nuna irin karamci, tausayi da kishin juna da Sardaunan Gombe yake da shi ga al’umma baki ɗaya.

Muna roƙon Allah Madaukakin Sarki ya saka masa da alheri, ya ƙara masa lafiya, ɗaukaka, da nasara a dukkan lamurransa.

Allah ya jikansa wanda ya rasu, ya gafarta masa, ya sanya Aljannah ce makomarsa.
Mu kuma Allah ya bamu ƙarshen da imani.

Dr Jamil Isiyaku Gwamna Associates

Sardaunan Gombe, Dr. Jamil Isiyaku Gwamna Hakika, rayuwar Sardaunan Gombe ta kasance abar koyi ga dubban jama’a. Dr. Jam...
12/09/2025

Sardaunan Gombe, Dr. Jamil Isiyaku Gwamna
Hakika, rayuwar Sardaunan Gombe ta kasance abar koyi ga dubban jama’a.

Dr. Jamil Isiyaku Gwamna mutum ne da ya sadaukar da rayuwarsa wajen kyautatawa al’umma ta fannoni dabandaban, musamman ga ‘yan jihar Gombe.

✅ Ya ɗauki nauyin ɗalibai masu neman ilimi, har zuwa kasashen waje, domin tabbatar da cewa ilimi shi ne gado mafi daraja da za a bar wa kowane yaro.

✅ Ya tallafa wa mata da matasa ta hanyar samar da jarin kasuwanci da kuma guraben ayyukan yi, domin su dogara da kansu.

✅ Ya ba da dama ta ɗaukar aiki ga matasan jihar, wanda hakan ya rage zaman banza da ƙara ci gaban tattalin arziki.

✅ Ya kasance ginshiƙi wajen taimakon marasa ƙarfi, marayu da kuma marasa galihu, domin tabbatar da cewa kowa ya ji daɗin rayuwa.

✅ Ya ɗauki nauyin al’amuran addini ta hanyar tallafa wa masallatai, majami’u da makarantu, domin ƙarfafa kyakkyawar tarbiyya da haɗin kai.

A takaice, Sardaunan Gombe ya zama fitila ga al’umma, mutum mai kyakkyawar zuciya da hangen nesa, wanda ayyukansa s**a nuna tsantsar kauna da kishin jihar Gombe da al’ummar ta gaba ɗaya.

“Allah Madaukakin Sarki Ya ƙara masa lafiya, Ya tsawaita rayuwarsa cikin alkhairi, Ya karɓi wannan hidima nasa a

Dr Jamil Isiyaku Gwamna Associates

ALLAH YA KARO SHEKARU MASU ALBARKA WAKILIN SARDAUNAN GOMBE Jamil Wakili Muna maka adduar fatan Alheri da gama wa da Duni...
10/09/2025

ALLAH YA KARO SHEKARU MASU ALBARKA WAKILIN SARDAUNAN GOMBE Jamil Wakili

Muna maka adduar fatan Alheri da gama wa da Duniya lafiya, Allah Ya karo dubun Nasarori da Shekaru masu Albarka.

SAKON BAN GAJIYA DAGA DR. JAMIL ISIYAKU GWAMNA (Sardaunan Gombe) 🌙✨Ina taya al’ummar Musulmi murnar kammala zagayen Maul...
07/09/2025

SAKON BAN GAJIYA DAGA DR. JAMIL ISIYAKU GWAMNA (Sardaunan Gombe) 🌙✨

Ina taya al’ummar Musulmi murnar kammala zagayen Mauludi da aka gudanar cikin nasara a fadin jihar Gombe da ma kasa baki ɗaya.

Haka kuma, ina taya al’umma murnar zagayowar watan Maulidi mai albarka. Allah (SWT) Ya sanya wannan lokaci ya zamo na alheri, soyayya da zaman lafiya a tsakaninmu. 🤲

Allah Ya amfanar da mu da koyarwar Annabi Muhammad (SAW), Ya karɓi ibadunmu, Ya sa mu kammala lafiya.

Eid-el-Maulud Mubarak! 🌸
Dr Jamil Isiyaku Gwamna Associates For
Dr Jamil Isyaku Gwamna
( Sardaunan Gombe )

Address

Gombe

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Dr Jamil Isiyaku Gwamna Associates posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share