Karaduwa Post

Karaduwa Post Domin Samun Labaran Duniya Gamida Nishadantar Ba Tareda Chin Mutumchi Kowa Ba.

DA ƊUMI-ƊUMI: Shugaban Rundunar Tsaron Iran, Janar Ahmad Rezaei ya jagoranci wata tawaga zuwa Nijar, inda s**a gana da M...
08/05/2025

DA ƊUMI-ƊUMI: Shugaban Rundunar Tsaron Iran, Janar Ahmad Rezaei ya jagoranci wata tawaga zuwa Nijar, inda s**a gana da Ministan cikin gida na Nijar.

A yayin ganawar, ɓangarorin biyu sun amince da kafa kwamitin kwararru domin tattaunawa a kai a kai kan batutuwan tsaro.

Buku da ƙari an sanƴa hannu kan yarjejeniya da ta haɗa da yaki da ta’addanci, hana laifukan ƙetare iyaka gami da yaki da safarar kwayoyi

Hotuna 📸Nijar Hausa

Wannan block ne guda 50 na siya matsayin SADAQATU JARIYA ga mahaifiyar super cop Abba kyari a yayin da take cika shekara...
08/05/2025

Wannan block ne guda 50 na siya matsayin SADAQATU JARIYA ga mahaifiyar super cop Abba kyari a yayin da take cika shekara daya da RASUWA_-Inji Masoyin Abba Kyari

"Nayi Wannan Bisa haihuwar GWARZO a cikin kasar Najeriya Da Tayi Ina Fatan Allah ya Kai Ladan kabarinta"

Wani masoyin Gwarzo Jami'in Da Ya Baiwa Kasarsa Gudunmawa Abba kyari Dan asalin jahar Kano ya siyi block 50 domin Gina katangar wata makabarta a matsayin SADAQATU JARIYA ga mahaifiyar super cop Abba kyari ladan Allah yakai kabarinta, bisa haihuwar GWARZO a cikin kasa.

ALLAH YAYI MATA RAHAMA YASANYA ALJANNA TAZAM MAKOMA GARETA AMIN.

"Lallai amatakin da siyasar kasar nan take tafiya ya nuna cewar kasar komawa baya takeyi ba cigaba ba"-Ra'ayin: Comrd. A...
08/05/2025

"Lallai amatakin da siyasar kasar nan take tafiya ya nuna cewar kasar komawa baya takeyi ba cigaba ba"-

Ra'ayin: Comrd. Abubakar Bature Dandume

"Yadda kau Jam'iyyar Adawa take mutuwa shima yana nuni da cewar yanzu kasar ba demokradiyya akeyi ba,

Canja sheka na masu madafun iko shima yana Kara nuna mana irin yadda masu madafun ikon Basa yima mutanen da suke wakilta adalci sabida a 2023 a Jam'iyyar adawa s**aci zabe sabida ana tunanin zasuyi adalci Amma sabida sunga idan akazo zaben 2027 basuyi abinda yadaceba kuma mutanen zasu kifar dasu shiyasa suke komawa wata Jam'iyyar domin mafitar kansu bawai mafitar al'umma ba.

"Tabbas a wannan tafiyar siyasar ta Nigeria zamu dade bamu San inda muka dosa ba, Allah shiyi mana zabin Alkhairi"

DA DUMI-DUMI: An sauke Sheikh Ahmed bin Talib Hameed daga limanci a masallacin Annabi dake Madina wato Masjid An NabawiH...
08/05/2025

DA DUMI-DUMI: An sauke Sheikh Ahmed bin Talib Hameed daga limanci a masallacin Annabi dake Madina wato Masjid An Nabawi

Hukumar masallacin ta fitar da jerin sunayen limamai 10 ba 11 ba kamar yadda aka saba, wanda za su ja sallah a masallacin daga nan har zuwa karshen aikin hajjin bana 1446 wanda hakan ke nuna an sauke Sheikh Ahmed.

Hotuna Yadda Fafaroma Leo na XIV, Robert Prevost, ya bayyana a saman barandar  Basilica ta St. Peter, bayan an kammala z...
08/05/2025

Hotuna Yadda Fafaroma Leo na XIV, Robert Prevost, ya bayyana a saman barandar Basilica ta St. Peter, bayan an kammala zaɓensa a yau Alhamis, 8 ga watan Mayu 2025, wanda shi ne Fafaroma na farko daga Amurka, kamar yadda fadar Vatican ta shaida.

Gwamna Mai Mala Ya Kai Ziyara Sansanin Sojoji Dake Garin Buni Gari, Inda Ya Bada Tallafin Naira Milyan Bibiyu Ga Iyalan ...
08/05/2025

Gwamna Mai Mala Ya Kai Ziyara Sansanin Sojoji Dake Garin Buni Gari, Inda Ya Bada Tallafin Naira Milyan Bibiyu Ga Iyalan Sojojin Da Aka Ķashè, Sai Kuma Naira Milyan Daidaya Ga Sojojin Da S**a Ji Rauni

Haka kuma Gwamnan ya baiwa dakarun sojojin dake wannan sansanin tallafin naira milyan 50 da kuma kayan abinci, katifu da sauransu.

KAJI KO: An Raba Motocin Daukar Gawa A Wasu Garuruwa Dake Karama Hukumar Gusau A Jihar ZamfaraMajiyar mu ta tabbatar man...
08/05/2025

KAJI KO: An Raba Motocin Daukar Gawa A Wasu Garuruwa Dake Karama Hukumar Gusau A Jihar Zamfara

Majiyar mu ta tabbatar mana da cewa a yau Alhamis ne shugaban karamar hukumar Gusau Hon. Imma ya gudanar da rabon a cikin birnin Gusau dake jihar Zamfara.

Daga Muhammad B Lawal

"Nayi alƙawarin zan baiwa miji na Mustapha Pk kulawar da ko budurwa ya Aura ba zata ba shi ba "_- Inji Hajiya Sameera
08/05/2025

"Nayi alƙawarin zan baiwa miji na Mustapha Pk kulawar da ko budurwa ya Aura ba zata ba shi ba "_- Inji Hajiya Sameera

Jagororin CPC Sun Bayyana Cikakken Goyon Bayansu ga Shugaba Tinubu A Zaɓen 2027Tsoffin fitattun ’yan siyasa daga tsohuwa...
08/05/2025

Jagororin CPC Sun Bayyana Cikakken Goyon Bayansu ga Shugaba Tinubu A Zaɓen 2027

Tsoffin fitattun ’yan siyasa daga tsohuwar jam’iyyar Congress for Progressive Change (CPC) da yanzu suke ƙarƙashin jam’iyyar All Progressives Congress (APC) sun bayyana cikakken goyon bayansu ga shugabancin Shugaba Bola Ahmed Tinubu har shekarar 2027, Bisa abin da s**a bayyana a matsayin “Gwamnati mai aiki da tasiri.”

Wannan na ƙunshe ne a wata taron manema labarai na kasa da kasa da aka gudanar a yau a Abuja, inda jagoran tawagar kuma tsohon Gwamnan Jihar Nasarawa, Sanata Umaru Tanko Al-Makura, ya bayyana cewa tsohuwar tafiyar CPC a cikin APC ta kuduri aniyar ba da cikakkiyar gudunmawa wajen tabbatar da nasarar Gwamnatin Shugaba Tinubu.

Sanata Al-Makura ya bayyana cewa dukkan manyan jiga-jigan CPC da s**a shiga cikin APC na tafiya daidai da juna, babu rikici ko rarrabuwar kai. Ya ce suna da cikakken yarda da tsarin Renewed Hope Agenda na Shugaba Tinubu, kuma suna da yakinin cewa wannan tafiya za ta ɗora Najeriya kan turbar cigaba.

Ya yi kira ga ’yan Najeriya da su kasance masu juriya da kwarin gwiwa a wannan lokaci da kasar ke fuskantar ƙalubale. Ya roƙi jama’a da su mara wa tafiyar Shugaba Tinubu baya, tare da fahimtar cewa mafita mai dorewa na bukatar lokaci da aiki tare.

Daga cikin manyan jiga-jigan da s**a halarci taron akwai Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda; tsohon Gwamnan Katsina, Alhaji Aminu Bello Masari; Sanata Abu Ibrahim; tsohon shugaban marasa rinjaye na Majalisar Wakilai, Hon. Faruk Adamu Aliyu; da Shugaban Hukumar NDLEA, Janar Buba Marwa (mai ritaya), da wasu fitattun shugabanni daga sassan ƙasar.

KAJI RABO: Aminin Mawaki Siyasa Dauda Rarara Ango Zannah Bungudu Ya Gwangwaje Amaryarsa Jaruma Ayshatul Humairah Da Kyau...
08/05/2025

KAJI RABO: Aminin Mawaki Siyasa Dauda Rarara Ango Zannah Bungudu Ya Gwangwaje Amaryarsa Jaruma Ayshatul Humairah Da Kyautar Sabuwar Mota Mai Tsadar Gaske Ƙurar BMW.

Allah Yasanya Albarka!

A dai-dai lokacin da Musulman duniya ke shirye shiryen tafiya kasa mai tsarki domin gabatar da  daya daga cikin manya-ma...
08/05/2025

A dai-dai lokacin da Musulman duniya ke shirye shiryen tafiya kasa mai tsarki domin gabatar da daya daga cikin manya-mayan ibadu na musulunci.

Kasar saudiya tafara sanya Fankoki masu fesa ruwan sanyi domin mahajjatan bana a bisa hanyoyin tafiyar kasa zauwa filin Arfa dake Mina

Kasar Saudiya ta kasance daya daga ciki kasashen duniya wadanda suke da zafi kasan tuwar tana da manyan duwatsu.

Saudiya ta samar da Runfuna sama da 300 sannan kuma ta dasa bishiyoyi kimanin 2000 a kewayen Masallacin Namira dake a Mina domin gudanar da aikin Hajjin Bana.

Hotuna: Inside Haramain

Aliyu Ayuba Bagiwa

Earlier today, His Excellency Governor Malam Dikko Umaru Radda was at the hallowed chamber of the House of Representativ...
08/05/2025

Earlier today, His Excellency Governor Malam Dikko Umaru Radda was at the hallowed chamber of the House of Representatives in Abuja to witness a major political event—the official defection of three federal lawmakers from the Peoples Democratic Party (PDP) to the All Progressives Congress (APC). The newly defected lawmakers are Hon. Salisu Yusuf Majigiri (Mashi/Dutsi Federal Constituency), Hon. Aliyu Iliyasu Ruma (Batsari/Safana/Danmusa Federal Constituency), and Hon. Abdullahi Balarabe Dabai (Bakori/Danja Federal Constituency).

The Governor was joined by notable Katsina State dignitaries, including former Governor Barrister Ibrahim Shehu Shema; Chief of Staff, Abdulkadir Mamman Nasir; Principal Private Secretary, Abdullahi Aliyu Turaji; APC State Chairman, Alhaji Muhammad Sani Aliyu Daura; NEPAD National Coordinator, Jabiru Salisu Tsauri; and Shamsu Sule Funtua.

Governor Radda warmly welcomed the defectors into the APC family, noting that their decision marks a strong signal of unity and renewed confidence in the party’s leadership at both the state and national levels.

Address

Nasarawa Ɗandume Local Government
Funtua

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Karaduwa Post posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share