06/01/2022
Mambobin kungiyar tsofaffin sojojin Najeriya sun lashin takobin zaman dundundin a bakin ofishin domin kwatar hakkin su
Yanci rigar kowa
Mambobin kungiyar tsofaffin sojojin Najeriya sun lashin takobin zaman dundundin a bakin ofishin domin kwatar hakkin su
Matakin yaki dah yan bindiga
Return of the Legend !!!!!!! Welcome Home
Shugaban 'yan sandan Najeriya Usman Alƙali Baba ya ba da umarnin dakatar da Abba Kyari, mataimakin kwamishinan' yan sandan da hukumomin Amurka ke tuhuma kan zargin alaƙa da fitaccen dan damfara, Ramon Olorunwa Abbas, wanda aka fi sani da Hushpuppi.
Sufeto-Janar na Usman Alkali Baba ya ba da shawarar ga hukumar kula da ayyukan 'yan sanda a cikin wasikar da ya fitar a jiya 31 ga watan Yuli.
Shin aganin ku ya dace a dakatar dashi?
Abaya tajama wasu dalibae kora ah jami'ar wudil
Jirgin ruwa ya nutse da mutane sama da dari ah jihar kogi
Media/news company
What man can do women can do even better!!!!!!!
Abun namiji ze yi mace zata iyah yin mafiyinshi
Allahumma innaka afuwwun tuhibbul afwa fa’fu annee.
O Allah, You are Forgiving and love forgiveness, so forgive me.
Website:
www.tarihinmagabata.mywapblog.com
Wannan shafi zai dinga kawo muku tarihin Magabata da g
Yau za a yi Jana'izar sama da mutun hamsin da yan bindiga dadi s**a kashe a kauyen zamfara
Rahoto daga BBC Hausa Nigeria
Nan gaba a yau ne za a yi jana'izar ƙarin wasu mutane da 'yan fashin daji s**a kashe jana'iza bayan wani mummunan artabun da ya yi sanadin mutuwar gomman mutane
shugaban kasar chadi yah mutu yayin artabu da yan tawaye a filin yaki
Shugaban Chadi Idriss Deby Itno ya mutu sak**akon raunukan da ya ji wurin yaƙi.
https://bbc.in/3v3qinZ
Black life matters
like share and comment
BARKANMU DA SHIGOWA RAMADHAN WATA MAI ALBARKA
😍😍😍
Yaa Allah Ka nufemu da kaiwa Ramadhan muna masu lafiya da kwanciyan hankali, Ka yaye mana bala'i da annoba, kuma Ka bamu ikon yin ibadu da ayyukan da'a, Ka ba mu dacewa da alkhairan da ke cikin watan mai albarka. Ameen
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
Mai bukatar magana dani ga WhatsApp numberta 09038540845 amma bazan maka reply ba sai ka tabbatar kayi liking dina kayi sharing hotona zuwa groups.
💖💖💖
Ummee Rahab TV
---------
Like And Share
like share and comment
•═════❀💠❀═════•
RAMADAN
•═════❀💠❀═════•
Menene hukuncin azumin wanda ya yi azumin Ramadana domin samun waraka daga wani ciwo ko domin rage k'iba/jiki?
Amsa: Wanda duk niyyarsa ta taqaita a kan wannan to ba shi da wani rabo(na wannan azumin) a lahira. Allah Madaukaki yace:
●Wanda ya kasance yanã nufin mai gaggãwa, sai Mu gaggauta masa a cikinta, abin da Muke so ga wanda Muke nufi, sa'an nan kuma Mu sanya masa Jahannama, ya ƙõnu da ita, yanã abin zargi kuma abin tunkuɗewa.
●Kuma wanda ya nufi Lãhira, kuma ya yi aiki sabõda ita irin aikinta alhãli kuwa yanã mũmĩni, to, waɗannan aikinsu ya kasance gõdadde. [Al-Israa:18/19]
Saboda haka yana wajaba niyyar mumini ta yi daidai da hadithin Manzon Allah SAW: "Wanda ya azumci Azumin Ramadana yana mai imani mai neman lada, an gafarta masa zunubansa da s**a gabata". Muttafaqun alaihi.
الإسلام سؤال وجواب
Wasu rahotanni sun ce 'yan binidgar sun kai hari a gidan yarin ne da asubahin Litinin sannan s**a kubutar da fursunoni da dama.
like and comment Rigar yanci tv
Interest
like and comment Rigar yanci tv
💎MACE TA GARI//10💎
Ita ce wacce ta ke alfahari da uwayen muminai (Allah ya kara yarda a garesu), Sahabbai da sauran mataye na kwarai, kuma ta ke kokarin koyi da kyawawan dabi'unsu, zamantakewarsu da mazajensu, mu'amalarsu da iyayensu, makota, yan uwa da sauran jama'a.
ANA NEMAN CINYE AREWA DA YAKI
Mu sani cewa abinda yake faruwa a Arewa na ta'addancin Boko Haram, Garkuwa da mutane, harin 'yan bindiga duka wannan salo ne na yaki a zamanance, ana yakar nahiyar Arewan Nigeria da abinda ake kira "covert and overt operations", ta yanda wadanda ake yakar ba za su ankara da wa ke yakar su ba
Sabon salon yaki ne ake mana, manufar ita ce a yaki Arewa wajen karya mata tattalin arziki da neman ilmi, a ruguza mata tsarin tsaro, a kakaba mata talauci da rashin zaman lafiya, a yayata barna da kuma yawaita mutuwa cikin al'ummah, ta yadda mutane za su kasance kowa ta kansa yake
Sannan kuma a tabbatar da cewa lalatattun mutane cikin Arewa sune za'a basu damar zama shugabanni a Gwamnati, Malaman Addini a mayar da su 'yan barandan gwamnati, masu fadin gaskiya kuma a kassara su
A hana noma da kiwo wajen tabbatar da rashin tsaro a Arewa, a yada mak**ai ko ina, a kona kasuwanni lokaci zuwa lokaci, a hana karatu da wanzuwar ilimi a Arewa, a mayar da mutane 'yan gudun hijira, a mayar da matasan Arewa 'yan ta'adda, 'yan mata a dora su a hanyar lalata da karuwanci
Wannan shine abinda makiyan mu suke shiryawa a kan Arewa, gaba daya sai nahiyar Arewa ta koma nakasassa, mutanen ciki su zamanto bayi, a mulki 'yan Arewa mulkin zalunci ba tare da 'yanci ba
Ba zamu lura ba Manyan Kasuwannin jihohin Arewa suna cin wuta, ina sak**akon bincike akan tashin wutar kasuwannin Arewa? su wa ke sa maja wuta a manyan kasuwanni? abin nufi tattalin arzikin Arewa ake neman ruguza wa?
Suna neman shafe ruhin fulani makiyaya ta hanyar yada batanci ga makiyaya a manyan kafofin watsa labarai don a hana kiwon shanu gaba daya, domin a raunata tattalin arzikin Arewa
Anki daukar mataki Kidnappers suna ta k**a mutane ana talauta 'yan Arewa saboda biyan kudin fansa, mutane suna sayar da gidajensu da kadarorinsu da duk abinda s**a mallaka wajen biyan kudin fansa, tactically 'yan Arewa ke biyan kudin da barayi ke sayan makami ana kashe 'yan Arewan
An tilasta mutanen kauyuka
Awanni kadan s**a rage ayima shugaban kasa muhammadu buhari allurar corona
Awanni kaɗan s**a rage a yi wa Buhari allurar rigakafin korona https://bbc.in/3sRyg2s
Bakori
Be the first to know and let us send you an email when Rigar yanci tv posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.
Send a message to Rigar yanci tv: