SHI'A Nigeria

SHI'A  Nigeria We are All Palestine 🇵🇸 لا إله إلا الله محمد رسول الله

06/05/2025


゚viralfbreelsfypシ゚viral

04/05/2025

Littafin Shi'a Ya Bambanta da Littafin Sunnah! Kar Ku Wuce Ba Tare Da Kun Kalli Wannan Short Vedio Ɗin Ba.

Tare Da Jagora Sayyid Sheikh Ibraheem Zakzaky (H).

Please Sharing 🙏





Tabbas gwamnatin Nigeria tana shirya wani babban ta'addaänci a qasar nan, domin hakan ne kadai zaisa kaga suna yawan Zam...
01/05/2025

Tabbas gwamnatin Nigeria tana shirya wani babban ta'addaänci a qasar nan, domin hakan ne kadai zaisa kaga suna yawan Zama da wakilan sojojin Âmẹ̄ricã, ta Yadda suke gayawa talakawa Abu daban Amma kuma maganar gsky anan ne ake karɓar duk wata kwangila da kasani na kãsheē talakawa, yanzu fa ka duba wai minister guda Kenan Wanda shine ya kamata yaxama Yana kare rayukan mutane, Amma dashi ne ake tsara Yadda za a kâshēe su.

゚viralfbreelsfypシ゚viral

25/04/2025

El Zakzaky Jagora Ne, Mai kira Abi Allah Ne.
🏳️🚩🏴

SHEIKH IBRAHIM EL-ZEKZAKIY SHINE ATOMIC BOMB ƊIN TURAWAN YAMMA DA ƳAN SIYASAR CIKIN GIDA S**A YI TA GWADA WA DON YA FASH...
23/04/2025

SHEIKH IBRAHIM EL-ZEKZAKIY SHINE ATOMIC BOMB ƊIN TURAWAN YAMMA DA ƳAN SIYASAR CIKIN GIDA S**A YI TA GWADA WA DON YA FASHE YA ƘI FASHEWA.

Ruguza Arewacin Nigeria da sace dukiyoyin al'umma ne manufarsu ta takurama wannan Bawan Allah n Sheikh Ibraheem El-zekzakiy.

Ku karanta har zuwa ƙarshe.

SHEIKH IBRAHEDM YAQOUB EL-ZEKZAKIY WANI MUTUM NE ME MUGUN.......

Da gangan s**a tsokani malam Buba Marwa, ai sun san Ɗan yankin gabas ne me aiki da zuciya, wanda da kisan Ɗan shi guda daya tak ya rikita wasu garuruwan arewacin Nigeria ya sani ko be sani ba anyi amfani da shi ya biyawa gwamnati wasu buqatun ta.

Da kisan shugaban qungiya Muhammad Yusuf da almajiransa 800, Shekau shima wanda Ɗan gabas ne me aiki da zuciya ya fito da niyyar daukar fansa daga qarshe ya biyawa Nigeria da yahudawa wasu buqatun su, ga shi har yau Mmna ɗanɗana kuɗar mu a hannun fansar sa in bata shafe mu ba ta shafi wani na mu,

Domin su gwada sheikh EL ZAKZAKY sai s**a fara da kashe masa Yara guda 3 nunkin na malam Buba Marwa, saboda mahaifiyar yaran ta tunzura shi ayi kwafin abinda malam Buba Marwa yayi, Amma yayi amfani da hankali ya barwa Allah komai.

Bai qare alhinin kisan zaratan yaran na shi ba s**a sake dawowa s**a sake kashe masa wasu qarin yaran Da almajiransa sama da dubu tare da yada farfagandar cewa shima sun kashe shi cikin kisan cin Amana domin waɗanda s**a yi kisan Buhari da gwamna Nasiru Babu Wanda be je yayi wa malamin alqawarin kare shi da kuma duniyar sa ba in har sun sami dama, Kuma sunyi Hakan ne don mataimakansa su biya musu irin buqatar da Shekau ya biya musu da nufin ɗaukar fansa, Amma mi sasu sani ba almajiran malamin suna da tarbiyyar ruhi s**a Qi biye musu

Shi wannan Malamin da hankalin sa ya gano cewa yana da almajirai sama da miliyan hudu wanda da zai dauki makami in ka haɗa dukkan qungiyoyin dake iqirarin daukar makami a Nigeria baza suyi yawan na shi dakarun ba! Daga cikin wadancan almajiran nasa nayi Imani za'a iya samun matasa sama da 300k da zasu iya karbar horo su dau bindiga saboda jikin su yana da ƙwari sosai, sannan ba za a rasa dattijai sama da 100k da suma zasu iya shiga a fafata da su, sannan akwai tsoffi kusan 50k da zasu iya bada shawara ka barwa sauran tsakanin matan su da qananan yara ƴan Qasa da shekaru Sha bakwai dukansu dai zasu iya shiga filin daga.

Duk Nigeria Babu jihar da tsakanin sojoji da Yan sanda s**a Kai MUTUM 10k shi kuwa Yana da samarin da s**a fi wadannan adadin yawa a kowacce jihar,

Malamin da hankalin sa ya gano cewa idan aka yiwa abinda take so to gwamnati a Nigeria zata dinga kwashe dukiyar Qasa da sunan sayen Makaman da zasu yaqe shi Amma sai su bige da azurta kan su, malamin dai ya Gane be Basu wannan damar yin Hakan ba! suna Nan suna Jin haushin sa kuwa akan Hakan ya Hana su azurta kan su,

Da hankalin sa ya gano cewa ai Nigeria bata qera makami don haka yahudawa ne zasu samu budewar kasuwar hada Hadar makamai shi Kuma be Basu damar yin Hakan ba! Suma suna Nan suna Jin haushin sa akan Hakan,

Da hankalin sa yayi amfani ya Hana gwamnati samun tallafin kula da Yan gudun hijira da zasu Yi ta karba da sunan cewa za'a tsugunar da wadan da rikicin Yan Shia ya jawo, su dinga amsar kudin Amma baya kaiwa ga mutanen da matsalar ta shafa ba

Hatta ita gwamnati ta san idan malamin yayi fatawar daukar makami ita kan ta gwamnatin Nigeria ta san bata da yawan sojoji da Yan sanda da s**a Kai yawan rundunar sa ! Kudin talakawa kawai zasu Yi ta Diba suna bawa turai da amurka da nufin Neman temakon su,

Amma malam (H) ya bari aka zauna lafiya,

WAYE SHEIKH EL ZAKZAKY KUMA? IN BA ME MUGUN AIKI DA HANKALI BA?

Rubutawa : Shehun Zawiyya Shehu Abu Baqara tare da ɗan ƙari kaɗan daga Shehul Islami Aminu Bello.

゚viralfbreelsfypシ゚viral

..AN SHARƊANTA MUSU AKWAI WANI MUTUM AL-ZAKZAKY A KA SHE SHI...—Cewar Sheikh Ibraheem Zakzaky (H) Sharfudden.👇🏻“An Sharɗ...
22/04/2025

..AN SHARƊANTA MUSU AKWAI WANI MUTUM AL-ZAKZAKY A KA SHE SHI...

—Cewar Sheikh Ibraheem Zakzaky (H) Sharfudden.👇🏻

“An Sharɗanta musu cewa Akwai wani mutum Al-Zakzaky a ka she shi ne kawai. Sharaɗin shi ne a kashe shi ɓaro-ɓaro asa hannu. Akwai wani lokaci wani ministan tsaro na Isra'ila yazo Nigeriya lokacin 'Ƴar’addu’a sunsa hannu akan yarjejeniyar tsaro to, daga ciki sun basu sharaɗi cewa a ka she Al-Zakzaky kuma se aka yi aniya za'a ka she ɗin Allah ne be yadda ba. Kaman yadda naji wata majiya a wani taro na tattaunawa da wasu mutane bazan faɗi sunan su ba, amma ya haɗa da wasu tsofaffin shuwagabanni na ƙasan nan ne, suna hira da junan su se ɗaya yake cewa: "Ai duk gwamnatocin baya sun kasance suna da wannan aniya ta ka she Al-Zakzaky illa iyaka su sunbi ne cikin dibara.”

“Amma wannan karon se Buhari yanda s**a kira abin ‘Communidily’ wato yayi abin da nuna matsanancin ƙarfi‚ amma su sunyi da dibara ne kai kace shi Al-Zakzakin ka she shi Shi ne biyan buƙata in anyi an gama sun huta kenan to, ko wanne yayi su na yunƙurin kuma ni nasan cewa raina baya hannun su yana hannun Allah ne. Na taɓa fada a yaumu Shuhada an ba wani kwangila na kisa, dama sana'an sace, kamfanin kisan kai yake dashi mai suna Matiri Holiyom Bayahude ne ɗan asalin Birtaniya yana zaune a Amerika ne, kuma yana da kamfanin kisan kai ya shahara wajan aiwatar da ka she ka she akan shuwagabannin ƙasashe daban-daban na mutanen da ake so a ka she. To, an ba shi kwangilar ka she ni.”

“Yayi ta yunƙurin ka she ni, yayi ta yunƙuri, yayi ta yunƙurin to, de dai har nake cewa in Allah ya ƙaddara min Shahada kuma wani mujirimi irin ka ze ka she ni (Falillahil hamdu.) In be Ƙaddara ba, ko me kayi baza ka iya ba. Aka ba shi dama yana iya amfani da sojan ƙasan nan, da 'Ƴan sandan ƙasan nan, da jami’an tsaron kasar nan duk yana iya amfani dasu to, s**ayi-s**ayi dai Allah ya kawo mana ƙarshen wa'yan nan mahukunta kuma dai basu cimma buri ba amma ba sun bari bane.”

—Daga Jagora Sheikh Ibraheem Zakzaky [H]. Yayi wannan jawabin ne a ranar yaumush Shuhada a gidan sa dake Abuja 1443-2022.

—📚Tafsir Da Jawaban Jagora karantarwar Sayyid Ibraheem Zakzaky (H)

—Ibrahim Y. Ibrahim









Allah ya ƙara kare mana jagoranmu Sayyid (H) Aduk inda yake ya ƙara bamu Ikon Basu kariya a ko Ina, Allah ya ƙara Masu lafiya da nisan kwana, ya cika mashi burin shi na tabbatar da Addinin musulunci a wannan nahiya da haɗa kan Al'umma wuri ɗaya.🥺🤲🏻

Allah ya Datar damu.

Saƙon Ta'aziyya ga ƴan uwan mu Kiristoci A cikin sakon sa na ƙarshe a ranar Lahadi ta Ista, 20 ga Afrilu, 2025, Paparoma...
21/04/2025

Saƙon Ta'aziyya ga ƴan uwan mu Kiristoci

A cikin sakon sa na ƙarshe a ranar Lahadi ta Ista, 20 ga Afrilu, 2025, Paparoma Francis ya yi kira mai ƙarfi don tsagaita wuta nan take a Gaza, yana mai buƙatar sakin fursunoni da kuma bayar da agajin jin kai ga al'ummar Falasɗinu. Ya bayyana damuwarsa kan rikicin da ke shafar fararen hula da kuma hare-haren da ake kai wa makarantu, asibitoci, da ma'aikatan agaji,

yana mai cewa: "Ba ginin da ake kai wa hari ba ne, amma mutane ne, kowanne yana da rai da ɗaukakar ɗan adam"

゚viralfbreelsfypシ゚viral

19/04/2025

MA'ABOTA ADDINI BA SU ƁAGANNIYA, KOWANE BIGIRE DA LOKACI, NA TABBATAR ADDINI NE.

— Sheikh Ibraheem Zakzaky (H)

゚viralfbreelsfypシ゚viral

19/04/2025

Inma mutum bai san Allah ba baisan lahira ba, akalla yasan cewa bazai yiwu ya kashe wani mutum, yasan shi yana da magoya baya, shi ya zauna lafiya ba.

—Sheikh Ibraheem Zakzaky [H].

Ƙaddamar da littafin Rayuwata ranar 26 ga April 2025 a Abuja. Sannan za'a ƙaddamar a sauran garuruwa kamar yadda aka tsa...
18/04/2025

Ƙaddamar da littafin Rayuwata ranar 26 ga April 2025 a Abuja. Sannan za'a ƙaddamar a sauran garuruwa kamar yadda aka tsara.

Gwagwarmayar Musulunci 1. Fadada Ilimi da Adalci:Malamai da sarakunan Musulunci sun fi mayar da hankali kan ilimi, adalc...
12/04/2025

Gwagwarmayar Musulunci

1. Fadada Ilimi da Adalci:
Malamai da sarakunan Musulunci sun fi mayar da hankali kan ilimi, adalci, da tsarkake al’umma daga halaye marasa kyau — a lokacin baya.

2. Tsayawa Kan Gaskiya da Tauhidi:
Musulunci ya koyar da mutane kada su bauta wa wani sai Allah. Wannan ya saba wa tsarin wasu dauloli da ke son su bautawa mutane ko shugabanni — kamar halin da ake ciki Kenan a Nijeriya na bautawa Shugabanni

3. Kin Yarda da Mulkin Mallaka:
Tsarin Musulunci na adawa da yunkurin Turawan mulkin mallaka na rushe Musulunci da musulmai. Wannan ya janyo jihadin hana durkushe Addinin Musulunci a duniya. — samuwar Shehu Usman Ɗan fodio, Imam Khomeini, Imam Ibraheem Zakzaky.

4. Ƙarfafa Hadin Kan Al'umma (Ummah):
Musulunci yana koyawa musulmai cewa duk Musulmi ‘yan uwa ne, su haɗe kai domin tun karan maƙiyan su — samuwar makon haɗin kai ƙarƙashin Imam Ibraheem Zakzaky a Nijeriya.

Me Yasa Åmùr̃ka Ke Kin Wannan Gwagwarmayar Musulunci

Åmùr̃ka murka da wasu kasashen yamma, na kallon wasu nau’o’in gwagwarmayar Musulunci a matsayin barazana ne ga manufofinsu. Ga wasu dalilai:

1. Tsoron Rasa Iko da Amfani da Albarkatu:

Gwagwarmayar Musulunci musamman masu kira zuwa ga adalci, kawar da zalunci da Āzzâlümai, kare albarkatun ƙasa, tana tsayawa kafada da kafada da hana wani kasa amfani da arzikin wata kasa ba tare da adalci ba. — Åmùr̃ka na kwashe tattalin arzikin Nijeriya domin su gina kansu

2. Sabani da Tsarin Siyasar Åmùr̃ka:

Gwamnatin Åmùr̃ka tana son tsarin mulkin mallaka da sunan demọ̄krâdiyyà, yayin da wasu mabiya gwagwarmayar Musulunci ke goyon bayan shari'ar Musulunci (Shari'ah) tabbatar Addinin Musulunci — kamar Imam Ibraheem Zakzaky a Nijeriya.

3. Daƙile Tasirin Gwamnatin Musulunci ta Irân da Kùngiyøyin Musulunci:

Åmùr̃kå ta dade tana gãba da Irân, wacce ke daukar gwagwarmayar Musulunci a matsayin barãzanà ga manufar ta. Hakanan, tana kallon kungiyoyi kamar H*zbøllâh da H*màs a matsayin “kùngiyøyin ta’âddaɲci”, ko da kuwa suna gwagwarmayar kare ‘yancinsu.

4. Goyon bayan Isr*’ila:

Daya daga cikin muhimman dalilai shi ne Isr*’ila. Gwagwarmayar Musulunci na baya da na yanzu (kamar a Falasɗinu) tana adawa da mamayar Isr*’ila – wanda Åmùr̃ka ke goyawa da kudi da m*kamai.

5. Kuskuren Haɗa Gwagwarmayar Musulunci da Ta'‡ddanci:

A wasu lokuta, Åmùr̃ka da kafafen yada labarai na yamma suna haɗa tsakanin gwagwarmayar Musulunci da ayyukan ta’‡ddanci, duk da bambancin dake tsakaninsu. — H*mas, Hézb*llah sun kasance kungiyar ta'‡ddanci a idon Åmùr̃ka.

Gwagwarmayar Musulunci a hakika gwagwarmaya ce ta gyara rayuwa da tabbatar da adalci, ba ta son ruguza duniya. Abin da yasa wasu kasashe irin su Åmùr̃ka ke ganin barazana a cikin ta shi ne saboda tana hana su ci gajiyar raunana kasashen Musulmi da az*btar da marasa karfi. Amma Musulunci ba ya hana zaman lafiya — sai dai ya nace a kan adalci.

“Wannan rubutu na ɗauke da ra’ayoyi ne da wasu malamai da masu gwagwarmaya s**a bayyana kan tsarin rayuwa da siyasa. Ba na nufin tayar da hankali ko cin mutuncin kowace kasa ko shugaba.”

SHI'A Nigeria
12/04/2025

Uwar Gidan Jagora Sayyid (H) Ta Caza Matasan Harka Islamiyya Ƴan Gwagwarmaya A Zauren Taron Mu'utanar Na Kano Bayan kamm...
11/04/2025

Uwar Gidan Jagora Sayyid (H) Ta Caza Matasan Harka Islamiyya Ƴan Gwagwarmaya A Zauren Taron Mu'utanar Na Kano

Bayan kammala jawabin Engr. Abdullahi. Malama Zeenah Ibrahim (R.t) tayi ƙarin bayani kamar Haka:

“Yana da kyau ko wannen mu yasan in da yasa gaba, yasan hadafin kiran Malam (H).”

“Wanda bai shirya bada jini ba ya tafi ya bar mu. Ko an zubar da jininmu mune masu nasara.”

Ta ƙara jaddada cewa: "Ko a yanzu duk wanda bai shirya ya bada jini ba, ya tafi ya bar mu.”










—📚 Tafsir Da Jawaban Jagora karantarwar Sayyid Ibraheem Zakzaky (H)

Address

Abuja

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when SHI'A Nigeria posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to SHI'A Nigeria:

Share

Category