Jaridar Tantabara Hausa

  • Home
  • Jaridar Tantabara Hausa

Jaridar Tantabara Hausa Tantabara Hausa (tantabarahausa.com) jarida ce ta Intanet wacce kamfanin The Mail News Online LTD ya samar don kawo muku labarai masu inganci.

Zan Bai Wa Bangaren Ilimi Muhimmanci, In Ji Mai Martaba Sarkin Pai A Abuja: Mai Martaba Sarkin Pai dake birnin Tarayya A...
23/08/2024

Zan Bai Wa Bangaren Ilimi Muhimmanci, In Ji Mai Martaba Sarkin Pai A Abuja: Mai Martaba Sarkin Pai dake birnin Tarayya Abuja, Alhaji Abubakar Sani ya ce zai tabbata da ya bai wa bangaren ilimi muhimmanci domin ci gaban kasar sa da wanzar da zaman lafiya a tsakanin al’umma. Mai Martaba ya bayyana hakan a yayin ganawa da manema labarai a Fadarsa dake garin Pai a Abuja, a yayin [...]

The post Zan Bai Wa Bangaren Ilimi Muhimmanci, In Ji Mai Martaba Sarkin Pai A Abuja appeared first on Tantabara Hausa.

http://dlvr.it/TCHmxp

Burin Bunkasa Ci Gaban Al’ummar Karamar Hukumar Birnin Kano Ya Sa Na Fito Takara— Sharu Abubakar Gambo Sharu Babo: Daga ...
23/08/2024

Burin Bunkasa Ci Gaban Al’ummar Karamar Hukumar Birnin Kano Ya Sa Na Fito Takara— Sharu Abubakar Gambo Sharu Babo: Daga Ibrahim Muhammad Kano Shugaban kwankwasiyya na karamar hukumar Birnin Kano.Sharu Babo ya fito neman takarar shugabancin karamar hukumar. Jigo a jam’iyyar NNPP. Shugaban kwankwasiyya na Karamar hukumar Birnin Kano.Hon.Abubakar Sharu Gambo Sharif Babo ya shiga sahun masu neman takarar shugabancin karamar hukumar . Ya bayyana dalilin neman takarar tasa da cewa ta amsa kiran [...]

The post Burin Bunkasa Ci Gaban Al’ummar Karamar Hukumar Birnin Kano Ya Sa Na Fito Takara— Sharu Abubakar Gambo Sharu Babo appeared first on Tantabara Hausa.

http://dlvr.it/TCHQV0

Kantoman Gaya Ya Dauki Matasa Aiki A Bangare Ilimi Da Kula Da Lafiya: Daga Ibrahim Muhammad Kano Kantoman riko na karama...
22/08/2024

Kantoman Gaya Ya Dauki Matasa Aiki A Bangare Ilimi Da Kula Da Lafiya: Daga Ibrahim Muhammad Kano Kantoman riko na karamar hukumar Gaya Hon Abubakar Jazuli Usman Gaya ya raba takardar daukar aiki na wucin gadi ga matasan yankin a fannin Ilimi da lafiya. Ya ce baiwa matasan aikin wucin gadin tausayawa Matasa ne domin basu aikin yi kuma hakan koyi ne da Gwamnan Jihar Kano Injiniya Abba [...]

The post Kantoman Gaya Ya Dauki Matasa Aiki A Bangare Ilimi Da Kula Da Lafiya appeared first on Tantabara Hausa.

http://dlvr.it/TCFTsj

Na Amsa Kiran Al’ummar Karamar Hukumar Nasarawa Na Fitowa Takarar Shugabancin Karamar Hukumar — Ambasada Yusuf Ogan Boye...
22/08/2024

Na Amsa Kiran Al’ummar Karamar Hukumar Nasarawa Na Fitowa Takarar Shugabancin Karamar Hukumar — Ambasada Yusuf Ogan Boye: Daga Ibrahim Muhammad Kano Mashawarci na musamman ga Gwamnan Jihar Kano Abba Kabir Yusuf a kan Matasa da wasanni Ambasada Yusuf Imam Ogan Voye ya ajiye mukamin sa Sakamakon Kiraye-kiraye da al’ummar karamar hukumar Nasarawa sukayi masa na lallai ya fito neman takarar shugabancin karamar hukumar. Al’ummar karamar hukumar Nasarawa manyansu da matasa sun nuna [...]

The post Na Amsa Kiran Al’ummar Karamar Hukumar Nasarawa Na Fitowa Takarar Shugabancin Karamar Hukumar — Ambasada Yusuf Ogan Boye appeared first on Tantabara Hausa.

http://dlvr.it/TCD16B

Gwamna Dauda Lawal Ya Raba Tirela 135 Na Takin Zamani Ga Manoman Zamfara: A wani gagarumin yunƙuri na bunƙasa ayyukan no...
21/08/2024

Gwamna Dauda Lawal Ya Raba Tirela 135 Na Takin Zamani Ga Manoman Zamfara: A wani gagarumin yunƙuri na bunƙasa ayyukan noma, Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya ƙaddamar da rabon tireloli 135 na takin zamani ga manoma a faɗin ƙananan hukumomin jihar 14. An ƙaddamar da rabon takin ne a ranar Talata a Ma’aikatar Noma ta jihar Zamfara, inda aka ajiye takin. A cikin wata sanarwa da mai [...]

The post Gwamna Dauda Lawal Ya Raba Tirela 135 Na Takin Zamani Ga Manoman Zamfara appeared first on Tantabara Hausa.

http://dlvr.it/TCBdsS

Dakta Salen Musa Wailare Karkashin Gidauniyar Ta Malam Ya Yi Rabon Taki Ga Manoman Danbatta Da Makoda: Daga Ibrahim Muha...
18/08/2024

Dakta Salen Musa Wailare Karkashin Gidauniyar Ta Malam Ya Yi Rabon Taki Ga Manoman Danbatta Da Makoda: Daga Ibrahim Muhammad Kano A ci gaba da ayyukan jinkan al’umma da Gidauniyar ta Ta Malam ta saba gudanarwa a fannoni daban-daban karkashin jagorancin Dakta Saleh Musa Wailare ta rabawa manoma ta kaiwa manoma a Kananan hukumomin Danbatta da makoda dauki na basu tallafin taki. Wannan tallafin na zuwa ne a daidai wannan lokaci na [...]

The post Dakta Salen Musa Wailare Karkashin Gidauniyar Ta Malam Ya Yi Rabon Taki Ga Manoman Danbatta Da Makoda appeared first on Tantabara Hausa.

http://dlvr.it/TC3vvY

“Hukuncin Kotun Koli Kan Bai Wa Kananan Hukumomi Kudadensu Kaitsaye Zai Bunkasa Ci Gaban Al’umma”: Daga Ibrahim Muhammad...
18/08/2024

“Hukuncin Kotun Koli Kan Bai Wa Kananan Hukumomi Kudadensu Kaitsaye Zai Bunkasa Ci Gaban Al’umma”: Daga Ibrahim Muhammad Kano Malam Abdul’azeez Abdul’azeez mataimaki na musamman ga shugaban kasa Bola Ahmad Tunubu akan yada labarai ya bayyana cewa kara da Gwamnatin tarayya ta kai kan takaddamar kudaden karanan hukumomi ba domin cin zarafi ko nuna ya tsa ga Gwamnoni ba ne anyi ne don ganin domin warware matsalar da yan kasa [...]

The post “Hukuncin Kotun Koli Kan Bai Wa Kananan Hukumomi Kudadensu Kaitsaye Zai Bunkasa Ci Gaban Al’umma” appeared first on Tantabara Hausa.

http://dlvr.it/TC3vth

Ambaliyar Ruwa: Gwamna Zamfara Ya Jajanta Wa Al’ummar Karamar Hukunar Gummi: Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya jajan...
17/08/2024

Ambaliyar Ruwa: Gwamna Zamfara Ya Jajanta Wa Al’ummar Karamar Hukunar Gummi: Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya jajanta wa waɗanda ambaliyar ruwa ta shafa a Ƙaramar Hukumar Gummi ta jihar. Ambaliyar ta afku ne a sanadiyyar ruwan sama kamar da bakin ƙwarya da aka lafka a ranar Juma’ar da ta gabata a wasu yankunan Ƙaramar Hukumar Gummi, inda ta rutsa da gidaje da dama. A wata [...]

The post Ambaliyar Ruwa: Gwamna Zamfara Ya Jajanta Wa Al’ummar Karamar Hukunar Gummi appeared first on Tantabara Hausa.

http://dlvr.it/TC2nGY

‘Yan jam’iyyar PDP A Jihar Kano Na Son Ibrahim Little Ya Zama Jagoranta Don Farfado Da Karbuwarta: Daga Ibrahim Muhammad...
16/08/2024

‘Yan jam’iyyar PDP A Jihar Kano Na Son Ibrahim Little Ya Zama Jagoranta Don Farfado Da Karbuwarta: Daga Ibrahim Muhammad Kano Wasu magoya bayan jam’iyyar PDP a Jihar Kano sun bayyana gamsuwa da irin hidimar da jigo a jam’iyyar Alhaji Ibrahim Al-Amin Little yake bayarwa domin gina cigaban jam’iyyar a Kano. Sun yi nuni da cewa Ibrahim Little shine kadai jigo a jam’iyyar guda Daya tilo da suke da kyakkyawan shaida yana [...]

The post ‘Yan jam’iyyar PDP A Jihar Kano Na Son Ibrahim Little Ya Zama Jagoranta Don Farfado Da Karbuwarta appeared first on Tantabara Hausa.

http://dlvr.it/TC0jkT

Kwalejin Ilimi Ta Tayyara Da Ke Gusau Na Da Muhimmanci A Shirinmu Na Bunkasa Ilimi– Gwamna Lawal: Gwamnan Jihar Zamfara,...
16/08/2024

Kwalejin Ilimi Ta Tayyara Da Ke Gusau Na Da Muhimmanci A Shirinmu Na Bunkasa Ilimi– Gwamna Lawal: Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya bayyana Kwalejin Ilimi ta Tarayya ta ƙere-ƙere da ke jihar a matsayin wani ginshiƙin samar da ƙwararrun malamai a makarantun gwamnati a Zamfara. Majalisar Gudanarwa ta Kwalejin Ilimi ta Tarayya (Technical) da ke Gusau, ta kai wa Gwamna Lawal ziyarar ban-girma a gidan gwamnatin Jihar Zamfara da ke Gusau [...]

The post Kwalejin Ilimi Ta Tayyara Da Ke Gusau Na Da Muhimmanci A Shirinmu Na Bunkasa Ilimi– Gwamna Lawal appeared first on Tantabara Hausa.

http://dlvr.it/TC0MSy

Mun Gamsu Da Tsare-tsaren Hukumar Zabe Na Jihar Kano Na Gudanar Da Zaben Kananan Hukumomi —Isah Nuhu Danfulani: Daga Ibr...
15/08/2024

Mun Gamsu Da Tsare-tsaren Hukumar Zabe Na Jihar Kano Na Gudanar Da Zaben Kananan Hukumomi —Isah Nuhu Danfulani: Daga Ibrahim Muhammad Kano Shugaban gamayyar jam’iyyu ta kasa reshen Jihar Kano Wanda shine shugaban jam’iyyar ZLP na Jihar Kano da kuma ya yiwa jam’iyyar takarar Gwamna a zaben 2023.Alhaji Isah Nuhu Danfulani ya bayyana gamsuwa da tsare-tsaren hukumar zabe ta Jihar Kano na tunkarar zaben Kananan hukumomi da za a yi. Ya bayyana haka [...]

The post Mun Gamsu Da Tsare-tsaren Hukumar Zabe Na Jihar Kano Na Gudanar Da Zaben Kananan Hukumomi —Isah Nuhu Danfulani appeared first on Tantabara Hausa.

http://dlvr.it/TBxlz1

Mun Gamsu Sa Kyakkyawan Wakilci Da Aliyu Madakin Yake Yi Wa Al’ummar Karamar Hukumar Dala A Tarayya —Surajo Imam: Daga I...
15/08/2024

Mun Gamsu Sa Kyakkyawan Wakilci Da Aliyu Madakin Yake Yi Wa Al’ummar Karamar Hukumar Dala A Tarayya —Surajo Imam: Daga Ibrahim Muhammad Kano. Hon.Surajo Imam, jigo a jam’iyyar NNPP a karamar hukumar Dala wanda kuma shine Daraktan yakin neman zaben Dan majalisar tarayya mai wakiltar Dala.Hon.Aliyu Matakin Gini a zaben 2013. ya bayyana cewa al’ummar ya bayyana cewa al’ummar karamar hukumar Dala sun yi dace da sa’ar tura wanda ya jagorancin yakin neman zabe [...]

The post Mun Gamsu Sa Kyakkyawan Wakilci Da Aliyu Madakin Yake Yi Wa Al’ummar Karamar Hukumar Dala A Tarayya —Surajo Imam appeared first on Tantabara Hausa.

http://dlvr.it/TBx9Qx

Address


Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Jaridar Tantabara Hausa posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Jaridar Tantabara Hausa:

Shortcuts

  • Address
  • Telephone
  • Alerts
  • Contact The Business
  • Claim ownership or report listing
  • Want your business to be the top-listed Media Company?

Share